News
Yayin da aka bangara hukumar NIMC: Barayin su sace Lambobin NIN din ‘yan Najeriya sama da Miliyan 3
Yayin da aka bangara hukumar NIMC: Barayin su sace Lambobin NIN din ‘yan Najeriya sama da Miliyan 3
Sama da mutane miliyan uku ne aka sace NIN dinsu, bayan da wani dan kutse da aka fi sani da Sam ya kutsa NIMC.
Dan kutsen ya yi alfahari da cewa ya samu damar shiga garken hukumar gwamnatin Najeriya kuma yana iya ci gaba da yin duk abin da ya ga dama tare da wasu muhimman bayanai da ke hannun sa.
Kutsen da aka yi wa hukumar NIMC ba wai kawai ya fallasa raunin tsaron yanar gizo na Najeriya ba ne, har ma ya nuna irin hadarin da mazauna kasar ke ciki a halin yanzu.
-
News4 days agoWasu Ƴan Daba Sun Kai Farmaki Kasuwar Siyar Da Wayoyi Ta Farm Center Dake Kano
-
News6 days agoWasu Fusatattun Matasa Sun Ƙona Mutum Uku Har lahira A Filato
-
News5 days agoAbin Takaici Ne A Kyale Mata Su Cire Wandunan Da Aka Basu Akan Titi Suna Dagawa A Cikin Al’ummar Da Ke Alfahari Da Kunya Da Addini
