Connect with us

News

Kotu ta ba da umarnin kama Diezani mai Bireziyar Zinare

Published

on

FB IMG 16430378307330027
Advertisements
ads

Daga Muhammad Muhammad zahraddin

Advertisements
Advertisements

 

 

A ranar Litinin ne wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta bayar da sammacin kamo tsohuwar ministar albarkatun man fetur, Diezani Alison-Madueke, wadda ake kyautata zaton tana zaune a kasar Birtaniya.

Advertisements

Mai shari’a Bolaji Olajuwon ya amince da bukatar ne bayan lauyan Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC), Farouk Abdullah, ya gabatar da bukatar baka.

Advertisements
Advertisements
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending