News
Kotu ta ba da umarnin kama Diezani mai Bireziyar Zinare
Daga Muhammad Muhammad zahraddin
Advertisements
Advertisements
A ranar Litinin ne wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta bayar da sammacin kamo tsohuwar ministar albarkatun man fetur, Diezani Alison-Madueke, wadda ake kyautata zaton tana zaune a kasar Birtaniya.
Advertisements
Mai shari’a Bolaji Olajuwon ya amince da bukatar ne bayan lauyan Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC), Farouk Abdullah, ya gabatar da bukatar baka.
Advertisements
Advertisements
Advertisements
-
News4 days ago
Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Kai Ziyarar Ba Zata Asibitin Kwararru Na Best Choice Dake Kano
-
News5 days ago
An Tura Kwamishinonin ’Yansanda 30 Da Jami’ai 15,000 Domin Sanya Ido A Zaɓen Osun
-
News7 days ago
Kaduna, Nasarawa, Zamfara Da Wasu Jihohi 10 Na Fuskantar Barazanar Ambaliyar Ruwa —NiMet
