News
Kotu ta ba da umarnin kama Diezani mai Bireziyar Zinare
Daga Muhammad Muhammad zahraddin
Advertisements
Advertisements
A ranar Litinin ne wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta bayar da sammacin kamo tsohuwar ministar albarkatun man fetur, Diezani Alison-Madueke, wadda ake kyautata zaton tana zaune a kasar Birtaniya.
Advertisements
Mai shari’a Bolaji Olajuwon ya amince da bukatar ne bayan lauyan Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC), Farouk Abdullah, ya gabatar da bukatar baka.
Advertisements
Advertisements
Advertisements
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
