News
Kotu ta ba da umarnin kama Diezani mai Bireziyar Zinare
Advertisements

Daga Muhammad Muhammad zahraddin
Advertisements
Advertisements
A ranar Litinin ne wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta bayar da sammacin kamo tsohuwar ministar albarkatun man fetur, Diezani Alison-Madueke, wadda ake kyautata zaton tana zaune a kasar Birtaniya.
Advertisements
Mai shari’a Bolaji Olajuwon ya amince da bukatar ne bayan lauyan Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC), Farouk Abdullah, ya gabatar da bukatar baka.
Advertisements
Advertisements
Advertisements
