Connect with us

News

Ya Kamata Matasa Su Shiga Siyasar Jam’iyya inji – Comrade Maihula

Published

on

FB IMG 16439075705439023
Spread the love

daga Muhammad Muhammad zahraddini

 

 

An yi kira ga matasa da su shiga duk wani abu da zai daukaka da bunkasa rayuwarsu tareda kawo habakar tattalin arzuki a Nigeria.

Advertisement

Comrade Muhammad Dahiru Maihula, Dan Jarida a Kano ya bayyana haka jim kadan yayin zantawa da msnema labarai a taron matasa da aka gudanar a garin Kano.p

Dahiru Maihula Ya ce lokaci ya yi da ya kamata a matasa su tsunduma cikin harkokin siyasar jam’iyya, da kuma tsarin zabe mai zuwa a shekarar 2023.

Zaku iya tuna cewa dokar ta ‘Not too young to takasa’ ta kasance. ya zama doka, don ba da dama ga tsararraki zuwa su shiga cikin tsarin domin a dama da matasa.

Advertisement

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *