Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da ɗaukar nauyin horar da ’yan jaridar wasanni guda goma domin su yi karatun difloma...
A karo na biyu cikin kaka guda, Real Madrid za ta kara Benfica a wasan cike gurbi, don fayyace ƙungiyoyi 16 da za su je zagayen...
Senegal ta zama zakarar Gasar Nahiyar Afirka (AFCON) ta 2025, bayan doke mai masaukin baƙi, Maroko da ci ɗaya mai ban haushi a wasan ƙarshe na...
Ƙungiyar Real Madrid ta sanar da naɗa tsohon ɗan’wasanta Álvaro Arbeloa a matsayin sabon kocinta domin maye gurbin Xavi Alonso. Álvaro Arbeloa tsohon ɗanwasan ƙasar Spain...
Shahararren jarumin fina-finan Amurka, Tyrese Gibson ya yi ishara da cewa gwarzon ɗanƙwallon duniya, Cristiano Ronaldo zai fito a mashahurin fim ɗin nan na Fast &...
Dan wasan Faransa na kungiyar Paris Saint-Germain Ousmane Dembele ya lashe kyautar FIFA mafi girma ta nuna bajinta a rukunin maza a kasar Qatar. Tsohon dan...
Ɗan wasan baya kuma kyaftin na Super Eagles, William Troost-Ekong, ya sanar da yin ritaya daga buga kwallon kafa ta kasa da kasa a hukumance, wanda...
Hukumar dake shirya gasar Firimiya ta Najeriya (NPFL) ta ɗauki tsauraran matakai kan ƙungiyar Katsina United, inda ta ci ta tarar Naira miliyan tara, sakamakon tashin...
Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars ta sake fuskantar wani mummunan sakamako bayan ta sha kashi a hannun Enyimba United a wasan mako na 11 na...
Kungiyar Kano United Biker ta sanar da shirinta na karɓar bakuncin babban taron masu tuƙa Baburan Biker mai suna “The Gathering 2025”, wanda za a gudanar...
Hukumar da ke shirya gasar Firimiyar Nijeriya (NPFL) ta hukunta Kano Pillars FC da tarar Naira miliyan ₦9.5, tare da rage musu maki uku da...
Tawagar ‘yan wasan Nijeriya tayi saukar gaggawa a ƙasar Angola bayan fashewar gilashin jirginsu. Lamarin ya faru da yammacin yau Asabar, inda rahotanni suka bayyana jirgin...
Tauraron ɗan wasan ƙwallo ɗan asalin Portugal, Cristiano Ronaldo ya kafa sabon tarihin zama biloniya na farko a fagen ƙwallon ƙafa a duniya. Wannan cigaban ya...
DAGA UMAR IBRAHIM HOTORO Matashin ɗan wasan gaban Barcelona da Sifaniya, Lamine Yamal zai shafe tsawon mako uku ya na jinyar raunin da ya samu a...
DAGA UMAR IBRAHIM HOTORO Dan wasan ƙasar Faransa da PSG, Ousmane Dembele ya lashe kyautar Ballon d’Or ta shekara ta 2025. An bayyana ɗan wasan a...
DAGA UMAR IBRAHIM HOTORO Wasan hamayyan zai kasance wasan farko ga dukkannin kungiyoyin guda biyu yayin da za’a fafata wasan a babban filin wasa na kungiyar...
By JOHN WADA, Keffi The 2025 football tournament organized by Hon. Maikaya Foundation has come to an end with a final encounter played between F.C Dogara...
Babban shagon sayar da kayayyakin ƙwallo na Manchester United ya sanar da haramta buga sunan Cristiano Ronaldo a sabuwar jesin ƙungiyar. Baya ga tsohon tauraron ɗan...
Wata kotu a Sifaniya ta yanke wa tsohon Kocin Real Madrid, Carlo Ancelotti hukuncin zaman gidan yari na shekara guda kan laifin haraji. Ancelotti wanda shi...
Kyaftin din tawagar ƙwallon ƙafa ta Nijeriya kuma ɗan wasan Kano Pillar ta jihar Kano, Ahmed Musa ya samu sabon muƙami a jihar tasa. Gwamnan Kano,...