Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Arsenal ta tsallake zuwa zangon wasan ƙarshe na gasar Zakarun Nahiyar Turai, wato UEFA Champions League,...
Hukumar kwallon kafa ta kasar Italiya ta yi watsi da tayi da shugaban Amurka Donald Trump ya yi mata, na ganin ta maye gurbin Iran a...
Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars ta fuskanci hukunci daga mahukuntan NPFL bayan wasu abubuwa da suka faru a wasan da ta karɓi bakuncin Rivers United...
Hukumar UEFA ya yi fatali da ƙorafin da Barcelona ta shigar dangane da wani hukuncin alƙalin wasa da ya haifar da cecekuce, yayin wasan kwatafainal na...
Ana fargabar cewa mutane akalla takwas ne suka rasa rayukansu sakamakon ruftawar wani gini a garin Ridawa da ke ƙaramar hukumar Ghari a jihar Kano. Rahotanni...
Hukumar ƙwallon ƙafa ta duniya, FIFA, ta ci tarar Najeriya da Jamhuriyar Congo sakamakon laifukan da suka shafi rashin bin dokokin tsaro a wani wasa da...
Hukumar ƙwallon ƙafa ta Afirka CAF ta kwace kofin zakarun nahiyar Afirka na 2025 daga ƙasar Senegal, tare da bai wa Morocco nasarar zama zakarun gasar....
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da ɗaukar nauyin horar da ’yan jaridar wasanni guda goma domin su yi karatun difloma a fannin Sports Journalism ta wani...
A karo na biyu cikin kaka guda, Real Madrid za ta kara Benfica a wasan cike gurbi, don fayyace ƙungiyoyi 16 da za su je zagayen...
Senegal ta zama zakarar Gasar Nahiyar Afirka (AFCON) ta 2025, bayan doke mai masaukin baƙi, Maroko da ci ɗaya mai ban haushi a wasan ƙarshe na...
Ƙungiyar Real Madrid ta sanar da naɗa tsohon ɗan’wasanta Álvaro Arbeloa a matsayin sabon kocinta domin maye gurbin Xavi Alonso. Álvaro Arbeloa tsohon ɗanwasan ƙasar Spain...
Shahararren jarumin fina-finan Amurka, Tyrese Gibson ya yi ishara da cewa gwarzon ɗanƙwallon duniya, Cristiano Ronaldo zai fito a mashahurin fim ɗin nan na Fast &...
Dan wasan Faransa na kungiyar Paris Saint-Germain Ousmane Dembele ya lashe kyautar FIFA mafi girma ta nuna bajinta a rukunin maza a kasar Qatar. Tsohon dan...
Ɗan wasan baya kuma kyaftin na Super Eagles, William Troost-Ekong, ya sanar da yin ritaya daga buga kwallon kafa ta kasa da kasa a hukumance, wanda...
Hukumar dake shirya gasar Firimiya ta Najeriya (NPFL) ta ɗauki tsauraran matakai kan ƙungiyar Katsina United, inda ta ci ta tarar Naira miliyan tara, sakamakon tashin...
Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars ta sake fuskantar wani mummunan sakamako bayan ta sha kashi a hannun Enyimba United a wasan mako na 11 na...
Kungiyar Kano United Biker ta sanar da shirinta na karɓar bakuncin babban taron masu tuƙa Baburan Biker mai suna “The Gathering 2025”, wanda za a gudanar...
Hukumar da ke shirya gasar Firimiyar Nijeriya (NPFL) ta hukunta Kano Pillars FC da tarar Naira miliyan ₦9.5, tare da rage musu maki uku da...
Tawagar ‘yan wasan Nijeriya tayi saukar gaggawa a ƙasar Angola bayan fashewar gilashin jirginsu. Lamarin ya faru da yammacin yau Asabar, inda rahotanni suka bayyana jirgin...
Tauraron ɗan wasan ƙwallo ɗan asalin Portugal, Cristiano Ronaldo ya kafa sabon tarihin zama biloniya na farko a fagen ƙwallon ƙafa a duniya. Wannan cigaban ya...