Ƙungiyoyin addinin Musulunci a Jihar Sokoto sun shirya wata gagarumar walima domin karrama Farfesa Sa’adiya Omar OON, bayan nasarar da...
Ƙungiyar Civil Society Organisation for Conflict Resolution in Nigeria (CS-CRIN) ta buƙaci ’yan jarida su taka muhimmiyar rawa wajen yaƙi da safarar mutane, ƙaura ba bisa...
Muna kira ga Sabon Sarkin Takutahar Kasar Hausa Sheikh Jiyali Abdulkadir yayi dukkan abunda ya kamata domin kawowa Najeriya cigaba – Sarkin Daura. Mai Martaba Sarkin...
Gwamnatin Jihar Kano tare da haɗin gwiwar Gidauniyar Yadudu Waqf Foundation sun gudanar da gwajin cutar hanta (Hepatitis) kyauta ga al’umma a harabar Jami’ar Bayero da...
An daura auren Kamaldeen Adamu, ɗan Alhaji Adamu Yusuf Ganga, da amaryarsa Khadija Samisu Muhammad, ‘yar Alhaji Saminu Muhammad Kura, a ranar Juma’a, 31 ga Yuli,...
Shugaba Donald Trump ya dakatar da shirin tsananta matakan soji kan Iran cikin gaggawa saboda ƙarancin tarin makamai masu linzami na tsaron sararin samaniyar Amurka, kamar...
Iyalan marigayi Alhaji Garba Mai Gishiri PZ da kuma iyalan Alhaji Sulaiman Isah Sankara sun gayyaci ‘yan uwa, abokai da daukacin al’umma domin halartar auren ‘ya’yansu,...
An ƙaddamar da wani sabon shafin Facebook mai suna TSARO da SHARI’A wanda aka keɓance domin yaɗa sahihan labaran da suka shafi harkokin tsaro da shari’a...
Daruruwan ‘yan ƙasa da suka cancanci kaɗa ƙuri’a sun halarci shirin Rijistar Katin Zaɓe ta Dindindin (CVR) na kwanaki biyu da aka gudanar a Kwalejin Noma...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ɗage shari’ar tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, zuwa ranar 22 ga watan Satumba. El-Rufai, wanda ke fuskantar tuhume-tuhume...
Jakadan ƙasar Saudiyya a Najeriya, Yousef Al-Balawi, da shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, sun gana domin ƙarfafa dangantarkar kasuwanci. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa (NAN)...
Wani jirgin sama dauke da fasinjoji ya kauce daga kan titin sauka a filin jirgin saman Mandera da ke arewa maso gabashin Kenya a ranar Juma’a,...
A Kano, mai bai wa gwamna shawara kan wayar da kai da haɗa kan al’umma, Hajiya Bilkisu Yakubu Indabo, ta bayyana cewa ta ƙaddamar da wani...
Gwamnatin Jihar Kano ta tura dalibai 550 daga cibiyoyin ilimi tara domin taimakawa wajen faɗaɗa rajistar rajistar masu zaɓe CVR, a wani yunƙuri na ƙara ƙarfafa...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Filato ta ce ta kama wani mutum da ake zargi da karyar soja ne, tare da wasu mutum biyar da ake dangantawa...
Kwankwaso Ya Koma ADC A Hukumance
Ƙungiyar Kwankwasiyya ta sanar da cewa Mataimakin Gwamnan Jihar Kano ya miƙa murabus daga mukaminsa. Wannan na cikin sanarwar da mai magana da yawun ƙungiyar, Dakta...
Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya amince da kafa tawagar Nijeriya a Ƙungiyar Aiki na Haɗin Gwiwa kan Tsaro Tsakanin Amurka da Nijeriya (US-Nigeria Joint Working Group),...
DAGA SAFIYA MUHAMMAD USMAN ’Yan yi wa ƙasa hidima NYSC da ke gudanar da aikinsu a Ma’aikatar Muhalli ta Jihar Kano sun gudanar da gangamin tsabtace...
Thousands of youths in Kano took to the streets carrying placards expressing their support for the State Commissioner of Police, CP AI Bakori. The demonstrators, described...