Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya amince da kafa tawagar Nijeriya a Ƙungiyar Aiki na Haɗin Gwiwa kan Tsaro Tsakanin Amurka...
DAGA SAFIYA MUHAMMAD USMAN ’Yan yi wa ƙasa hidima NYSC da ke gudanar da aikinsu a Ma’aikatar Muhalli ta Jihar Kano sun gudanar da gangamin tsabtace...
Thousands of youths in Kano took to the streets carrying placards expressing their support for the State Commissioner of Police, CP AI Bakori. The demonstrators, described...
Minister of Labour Dingyadi and DG NPC Baffa Babba Dan Agundi distributed 350 Renewed Hope Despatch riders and food items to 10,000 youths. 350 Renew Hope...
Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu ya ce bai mara wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu baya a yunkurin neman wa’adi na biyu da wasu...
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a PDP, Atiku Abubakar, na cigaba da tattaunawa da Peter Obi kan yiwuwar...
Rikicin cikin gida ya sake kunno kai tsakanin mai magana da yawun gwamnan jihar Kano ,Sanusi Bature Dawakin Tofa da dan majalisar tarayya mai wakiltar...
Daga Mukhtar A. Haliru, Tambuwal – Sokoto A ci gaba da ayyukan jin ƙai na Kwamitin Maida Alkhairi na Gidauniyar Attahiru Bafarawa, an gabatar...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnatin Tarayya ta kafa wani kwamitin da zai samar da wani tsari mai dorewa wanda zai maye gurbin Shirin tallafin lafiyar da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI A makon da mukayi bankwana dashi Jam’iyyar APC ta ta kori tsohon gwamnan jihar Osun kuma tsohon ministan cikin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Darakta Janar na Hukumar kula da Ƴan Hidimar Kasa (NYSC), Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya bayyana cewa za a fara biyan ‘yan...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Hukumar kashe gobara ta Jihar Kano ta ciro gawar wani mutum da ba a san ko waye ba mai kimanin shekaru 45...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kano ta kaddamar da Kwamitin Fasaha kan Kula da Jini domin magance matsaloli da inganta ingancin jinin da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ki bayar da belin Yahya Bello. Tsohon gwamnan na jihar Kogi ya bayyana a...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Jam’iyyar Labour Party (LP) na fuskantar barazana sakamakon fucewar zababbbin shuwagabanninta zuwa babbar Jam’iyya mai mulki ta Ƙasa ...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi tafiya zuwa Abuja, yayin da rikici ke ƙara tsamari a jami’yyar NNPP a jihar....
DAGA KABIR BASIRU FULATAN Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Muta ne Bakwai a matsayin manyan Shuwagabanni zartarwa na gidan talabijin na Kasa wato...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Bayan sanara da dokar ta-ɓaci a jihar Borno, gwamnati ta sauya tsarin da ta fitar a ranar Alhamis. Gwamnatin jihar ta sanya...
DAG YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnan jihar Jigawa alhaji Umar Namadi ya ce zanga-zangar da ake shirin yi a fadin kasar a ranar 1 ga watan...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN A Nijeriya akwai filayen sauka da tashin jirage masu yawa amma kuma sai dai kuma ashe ta gina ne ba ta shiga...