Hukumar Kula da Rajistar Kamfanoni (CAC) ta ba wa dukkan masu gudanar da harkar kuɗi ta PoS a fadin Najeriya, wa’adin ranar 1 ga Janairu, 2026,...
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta tabbatar da mutuwar mutum uku bayan sun faɗa rijiya a ƙaramar hukumar Bichi. Duk da kokarin da jami’an ceto...
Fitaccen malamin addinin Musuluncin nan na Najeriya Sheik Ahmad Mahmud Abubakar Gumi, ya ce suna zargin cewa manyan ƙasashen waje ne suke taimaka wa ‘yan bindiga...
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta kama wani likita a Jebba, Jihar Kwara, bisa zargin yana ba ’yan bindiga magunguna. Ana zargin likitan da jigilar...
Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru Maude (SAN), ya gana da Kwamishinan ’Yansanda na Jihar Kano a ranar Juma’a domin tattauna wa kan...
Shugaban Kungiyar Mawallafa Jaridun Yanar Gizo ta Kano Online Chapel da ke ƙarƙashin NUJ, Abubakar Abdulqadir Dangambo, ya jaddada cewa za su ci...
Gwamnan Jihar Borno dake Najeriya, Babagana Umara Zulum ya ce ya kashe kuɗaɗen da suka kai naira biliyan 100 a jihar sa, a wannan shekarar saboda...
A safiyar yau ne na ga wani rahoton gidan jaridar Solacebase ya jawo cece-kuce a Kano, musamman saboda taken sa mai tayar da hankali: “MAAUN under...
Tsohon mai taimaka wa tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a shafukan sada zumunta Bashir Ahmad, ya bayyana cewa Amurka ba ta da ikon tsoma baki akan...
Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta gargaɗi jama’a kan amfani da wuta a lokacin sanyi, tana cewa wannan lokaci kan haifar da yawan gobara. Mai...
Hukumar Kula da Shara da Tsaftar Muhalli ta Kano (REMASAB) tare da kamfanin Sahcon Fumigation and Cleaning Services (SFC) sun gudanar da horo ga masu aikin...
Ɗan wasan baya kuma kyaftin na Super Eagles, William Troost-Ekong, ya sanar da yin ritaya daga buga kwallon kafa ta kasa da kasa a hukumance, wanda...
Kotun Daukaka Kara ta Abuja ta tabbatar da hukuncin da Babbar Kotun Tarayya ta yanke, wanda ya haramta wa Hukumar kula da lafiyar Ababen hawa (VIO)...
Kano Media Advocacy Network (K-MAN) na mika gaisuwar taya murna ga Janar Christopher Gwabin Musa (Rtd.), tsohon Babban Hafsan Tsaro na Najeriya, bisa nadin da aka...
Wata daliba a Jami’ar Maryam Abacha American University of Nigeria (MAAUN), Kano, Fateemah Musa, ta bayyana damuwarta kan yadda ake ta muhawara a kafafen sada zumunta...
Majalisar Tattalin Arziki ta Nijeriya (NEC) ta amince da naira biliyan 100, domin gyaran cibiyoyin horas da ‘yansanda da sauran hukumomin tsaro a faɗin ƙasar. An...
Kungiyoyin addini da na farar hula daga Arewacin ƙasar na ci gaba da maida martani kan wani zama da wasu ’yan majalisar dokokin Amurka suka yi,...
Shugaban Hukumar Rajistar Ma’aikatan Kiwon Lafiya ta Najeriya (HPR), Dr. Alhaji Bashir Idris, ya bayyana cewa mafi yawan makarantun da ke koyar da ilimin jinya a...
Wani matashi mai suna Mouhamadou Bachir Syll a Senegal ya shiga hannun hukuma bayan da ya yaga hoton shugaban kasa, Bassirou Diomaye Faye, lamarin da ya...
Yayin da yanayin sanyi ke bayyana a sassan Najeriya, masana harkokin lafiya na gargadin cewa wannan lokaci na zuwa da matsalolin da suka shafi lafiyar bil’adama,...