Majalisar dokokin jihar Akwa Ibom ta ki amincewa da wani kudiri da ya nemi a haramta cin naman kare a jihar, bayan da babu wani ɗan...
Kungiyar Kano Patriotic CSOs Coalition Forum (KPCF) haɗan wasu ƙungiyoyi 262 ta ce rahoton Daily Trust na ranar Talata, 2 Ga Disamba 2025 mai take “Kano...
Kungiyar Bakin Bulo Network for Better Tomorrow ta yi kira ga Gwamnatin Jihar Kano da ta sake duba dokar hana goyo ga masu baburan Lifan da...
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi wata ganawar sirri a jiya talata da hafsoshin tsaron kasar nan a Fadar Shugaban Kasa dake Aso Rock ....
Ma’aikatar Ilimin Jihar Kano ta sanar da cewa dukkan makarantun firamare da sakandare — na gwamnati da na ƙasar, na kwana da na jeka-ka-dawo — za...
A Najeriya ana ci gaba da zargin wasu ‘yan siyasa da hannu a tashin hankali da matsalar tsaro da ake fama da su a kasar. Daya...
Mutane biyu sun rasu bayan fashewar tayar motar ɗiban yashi a Rimin Zakara, ƙaramar hukumar Ungogo ta jihar Kano. Rahotanni na nuni da cewa wadanda suka...
Gwamnatin Yobe ta bayyana cewa aƙalla mutane 9,854 ne ke ɗauke da cutar AIDS a jihar, kuma dukkaninsu na karɓar maganin ceton rai. Hukumar ta tabbatar...
Nigeria’s private higher education sector is gaining new momentum on the global academic stage, with fresh data indicating steady improvements in research output, faculty performance and...
Rahoton AD Scientific Index 2026 ya sake ɗaukaka martabar Maryam Abacha American University of Nigeria (MAAUN), jami’a mai tasowa da ke Kano, wacce ta nuna bajinta...
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa tsohon babban hafsan Tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa, a matsayin sabon Ministan Tsaro na Najeriya. Shugaban kasar ya sanar...
Kwamitin Kasafin Kuɗi na Majalisar Dokokin Amurka zai shirya taron hadin gwiwa na Mjalisar Dokoki a ranar Talata domin yin nazari kan zargin ƙuntata wa Kiristoci...
Wata mummunar gobara da ta tashi da sanyin safiyar Litinin ta yi ajalin mutum biyar ’yan gida ɗaya a unguwar Kofar Sauri, cikin birnin Katsina. Shaidu...
Gwamnonin yankin Arewa tare da sarakunan gargajiya sun ba da shawarar a dakatar da dukkan ayyukan hakar ma’adinai a Arewa na tsawon watanni shida, sakamakon tsananin...
’Yan Najeriya na ci gaba da neman bayani game da makomar dala miliyan 30 da aka tattara domin samar da tsaro a makarantu tun bayan sace...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu na duba yiwuwar naɗa tshohon Shugaban Hafsoshin Tsaro na ƙasa, Janar Christopher Musa, domin ya maye gurbin Mohammed Badaru Abubakar a...
Wata babbar kotun jihar Kano ta yanke wa wani matashi mai shekaru 22, Najibullah Alkasim, hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa laifin kashe maƙwabcinsa, Isyaku Ya’u,...
Ministan Tsaron Najeriya, Alhaji Mohammed Badaru Abubakar, ya yi murabus daga mukaminsa nan take, yana mai bayyana dalilan lafiya a matsayin abin da ya tilasta masa...
’Yan sanda sun gano tare da miƙa wa wata mata zinarenta da kuɗinwu ta kai Naira miliyan 23 da suna ɓace a lokacin wani harin Boko...
An kama wasu mutum huɗu da ake zargin ’yan bindiga ne ɗauke da makamai da ake zaton bindigogi ne a tashar mota ta Ƙofar Ruwa da...