Connect with us

News

Gobara Ta Kone Wasu Shaguna a Kasuwar Kofar Wambai Dake Birnin Kanon Dabo

Published

on

FB IMG 1740914174850
Spread the love

<p><strong>DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA <&sol;strong>&NewLine;<p>Rahotanni sun bayyana cewa wata gobara da ta tashi da safiyar yau Lahadi ta kone wasu shaguna a kasuwar Kofar Wambai dake birnin Kano&period;&NewLine;<p>Wutar ta tashi ne da misalin karfe 5 na Asubahin yau&comma; a Layin &&num;8216&semi;yan Kabeji&comma; kusa da shagunan masu siyar da kayan gwanjo&period; Shaidu sun bayyana cewa gobarar ta fara ne daga wani shago kafin ta fara bazuwa zuwa wasu shaguna dake makwabtaka&period;&NewLine;<blockquote><p><a href&equals;"https&colon;&sol;&sol;indaranka&period;com&sol;2025&sol;03&sol;02&sol;yan-sanda-sun-kama-magidanci-da-ya-kashe-matarsa-kan-abincin-buda-baki-a-bauchi&sol;">Yan-sanda Sun Kama Magidanci Da Ya Kashe Matarsa Kan Abincin Buda Baki A Bauchi<&sol;a><&sol;blockquote>&NewLine;<p>Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta isa wurin domin dakile wutar&comma; yayin da har yanzu ba a tantance musabbabin tashin gobarar ba&comma; haka kuma ba a bayyana adadin asarar da aka tafka ba&period;<div class&equals;"mvp-post-ad-wrap"><span class&equals;"mvp-ad-label">Advertisement<&sol;span><div class&equals;"mvp-post-ad"><script async src&equals;"https&colon;&sol;&sol;pagead2&period;googlesyndication&period;com&sol;pagead&sol;js&sol;adsbygoogle&period;js&quest;client&equals;ca-pub-1374170078221491"&NewLine; crossorigin&equals;"anonymous"><&sol;script>&NewLine;<&excl;-- Horizontal Responsive -->&NewLine;<ins class&equals;"adsbygoogle"&NewLine; style&equals;"display&colon;block"&NewLine; data-ad-client&equals;"ca-pub-1374170078221491"&NewLine; data-ad-slot&equals;"5521835080"&NewLine; data-ad-format&equals;"auto"&NewLine; data-full-width-responsive&equals;"true"><&sol;ins>&NewLine;<script>&NewLine; &lpar;adsbygoogle &equals; window&period;adsbygoogle &vert;&vert; &lbrack;&rsqb;&rpar;&period;push&lpar;&lbrace;&rcub;&rpar;&semi;&NewLine;<&sol;script><&sol;div><&sol;div>&NewLine;<p><a href&equals;"https&colon;&sol;&sol;aminiya&period;ng&sol;ramadan-lokuta-5-da-ya-kamata-a-ribace-su-2&sol;">Wasu &&num;8216&semi;yan kasuwa sun bayyana damuwarsu ka<&sol;a>n yadda gobara ke ci gaba da afkuwa a kasuwannin jihar&comma; suna mai kira ga hukumomi da su kara daukar matakan kariya&period;&NewLine;

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Exit mobile version