News
Gobara Ta Kone Wasu Shaguna a Kasuwar Kofar Wambai Dake Birnin Kanon Dabo

<p><strong>DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA </strong>
<p>Rahotanni sun bayyana cewa wata gobara da ta tashi da safiyar yau Lahadi ta kone wasu shaguna a kasuwar Kofar Wambai dake birnin Kano.
<p>Wutar ta tashi ne da misalin karfe 5 na Asubahin yau, a Layin &#8216;yan Kabeji, kusa da shagunan masu siyar da kayan gwanjo. Shaidu sun bayyana cewa gobarar ta fara ne daga wani shago kafin ta fara bazuwa zuwa wasu shaguna dake makwabtaka.
<blockquote><p><a href="https://indaranka.com/2025/03/02/yan-sanda-sun-kama-magidanci-da-ya-kashe-matarsa-kan-abincin-buda-baki-a-bauchi/">Yan-sanda Sun Kama Magidanci Da Ya Kashe Matarsa Kan Abincin Buda Baki A Bauchi</a></blockquote>
<p>Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta isa wurin domin dakile wutar, yayin da har yanzu ba a tantance musabbabin tashin gobarar ba, haka kuma ba a bayyana adadin asarar da aka tafka ba.<div class="mvp-post-ad-wrap"><span class="mvp-ad-label">Advertisement</span><div class="mvp-post-ad"><script async src="https://pagead2.googlesyndication.com/pagead/js/adsbygoogle.js?client=ca-pub-1374170078221491"
 crossorigin="anonymous"></script>
<!-- Horizontal Responsive -->
<ins class="adsbygoogle"
 style="display:block"
 data-ad-client="ca-pub-1374170078221491"
 data-ad-slot="5521835080"
 data-ad-format="auto"
 data-full-width-responsive="true"></ins>
<script>
 (adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
</script></div></div>
<p><a href="https://aminiya.ng/ramadan-lokuta-5-da-ya-kamata-a-ribace-su-2/">Wasu &#8216;yan kasuwa sun bayyana damuwarsu ka</a>n yadda gobara ke ci gaba da afkuwa a kasuwannin jihar, suna mai kira ga hukumomi da su kara daukar matakan kariya.