Connect with us

News

Asarar Da Aka Tafka A Sabon Rikicin Adamawa

Published

on

Advertisements
Advertisements
Spread the love

DAGA HASSAN KHALID HAMZA

 

 

Advertisement

 

An kona gidaje da shaguna da wasu kadarori na miliyoin Naira a sabon rikicin al’ummomin Waja da Lunguda da ke Karamar Hukumar Lafiya-Lamurde a Jihar Adamawa.

 

Advertisement

Aminiya ta rawaito cewa Rikicin ya faro ne a almurun ranar Litinin inda wasu bata-bari suka rika cinna wa gidaje da shaguna wuta a garin Lafiya.

 

Kungiyoyi Da Dama Sun So Dauka Ta Amma Na Yi Wa Al-Nassr Alkawari —Ronaldo

Kakakin ’yan sandan Jihar Adamawa, SP Suleiman Yahaya Nguroje, ya ce ba a samu asarar rai rikicin ba, amma bata-garin sun kona gidaje hudu da shaguna 11.

Advertisement

 

A cewarsa, Kwamishinan rundunar, S.K. Akande, ya ziarci yankin da aka samu hasaniyar domin tabbaar da doka da oda a ranar.

 

Advertisement

 

A cewarsa, rundunar za ta sana kafar wando da duk wanda aka kama da alaka da tashin-tashinar.

 

Advertisement

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending