Sakamakon yawan rashin jituwa da ake samu tsakanin Real Madrid da hukumar La Liga ta Sifaniya, rahotanni na cewa ƙungiyar na duba yiwuwar barin gasar...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Wata babbar kotun jiha da ke Kano, mai zamanta a sakateriyar Audu Bako, ƙarƙashin jagorancin Mai Shari’a Amina Adamu, ta yanke hukuncin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Farashin kayan abinci masu mahimmanci kamar shinkafa, fulawa, madara, wake, da spaghetti ya ragu da sama da kashi 40% a Kano, sakamakon...
A Najeriya, siyasa ta zama wasan kwaikwayo inda ƴan siyasa ke cin karensu ba babbaka. Sauya sheka daga wata jam’iyya zuwa wata ya zama ruwan...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta bayyana cewa hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya ya ragu zuwa kashi 24.28% a watan Janairu daga...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Alkaluma na nuni da cewa a cikin shekaru 10 da suka gabata, an kashe aƙalla Naira Tiriliyan 7 da biliyan 200 ta...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Rahotanni sun bayyana cewa an tsinci gawar wani dalibi mai shekaru 15 a Kwalejin Fasaha da ke Malali, Kaduna, inda ake zargin...
DAGA UMAR IBRAHIM HOTORO Kungiyar Barcelona ta sake darewa kan teburin gasar La Liga bayan da ta samu nasara mai wahala da ci 1-0 a kan...
DAGA MAIMUNA RABIU UMAR Babban jami’in hukumar kashe gobara na birnin Toronto, Todd Aitken, ya bayyana cewa mutum 18 daga cikin fasinjojin sun samu raunuka a...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Jami’ar Al-Istiqama da ke Sumaila na farin cikin sanar da bikin yaye dalibanta, wanda za a gudanar daga ranar 21 zuwa 22...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Yusuf ya yi gargadi ga malaman makarantu da kada su umurci dalibai yin ayyuka masu...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Al’ummar garuruwan Rangaza zuwa Bela a Karamar Hukumar Ungoggo sun bukaci Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, da ya cika alkawarin...
DAGA MAIMUNA RABIU UMAR Tsohon Shugaban Kwamitin Majalisar Dattawa kan Harkokin Soji, Sanata Ali Ndume, ya bukaci Gwamnatin Najeriya da Majalisar Dokoki da su dauki mataki...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Wasu ‘yan tarzoma a garin Gadar-Gayan da ke yankin karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna sun kashe wani jami’in hukumar hana sha...
DAGA KABIR BASIRU FULATAN Jam’iyyar APC ta yi nasarar lashe dukkanin kujerun shugabancin kananan hukumomi 34 da kujerun kansiloli 361 a Jihar Katsina, a...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI An tsinci gawar wani Sufeton ’Yan Sanda, mai suna Haruna Mohammed, a cikin wani ɗakin otal dake Jihar Ogun. Kakakin rundunar...
DAGA KABIR BASIRU FULATAN Rundunar Ƴansandan jihar Kwara sun yi nasarar kama wani saurayi, mai suna Abdulrahman Bello, wanda ake zargi da Kashe budurwarsa Hafsoh...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnatin ,Zamfara ta haramta gudanar da tarukan siyasa a faɗin jihar har sai abin da hali ya yi, domin tabbatar da zaman...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta samu gagarumar nasara a yaki da ta’addanci, inda ta hallaka ‘yan ta’adda bakwai tare da kwato makamai...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA A safiyar ranar Asabar, al’ummar unguwar Tudun Murtala Tagarji dake Karamar Hukumar Nassarawa a Jihar Kano sun wayi gari da abun mamaki...