Sports
Ruftawar Gini A Kano: Ana Fargabar Mutane Takwas Sun Mutu A Ghari
Ana fargabar cewa mutane akalla takwas ne suka rasa rayukansu sakamakon ruftawar wani gini a garin Ridawa da ke ƙaramar hukumar Ghari a jihar Kano.
Rahotanni daga majiyar Premier Radio sun ce lamarin ya faru ne a wani lokaci da ba a tantance ba, inda ginin ya rufta dauke da mutane a ciki.
An haifi jarirai sama da 36,000 a Kano cikin watanni 9 — Gwamnatin Tarayya
A cewar majiyoyin yankin, ana ci gaba da aikin ceto domin gano wadanda suka makale a karkashin baraguzan ginin, yayin da aka fara tono wasu gawarwaki.
Har zuwa yanzu, ba a fitar da cikakken bayani daga hukumomi kan musabbabin ruftawar ginin ba, sai dai ana sa ran za a gudanar da bincike domin gano hakikanin abin da ya haddasa lamarin.
-
Opinion4 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News2 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
