Hukumar Gudanar da Jarrabawar Shiga Makarantun Gaba da Sakandire (JAMB), ta fitar da sakamakon ɗaliban da suka rubuta jarabawar Unified UTME a ranar Litinin, 20 ga...
Wata Mahaifiya mai suna Oluwasola Victoria Adebayo ta rasu a wani yanayi mai tayar da hankali yayin da take jiran ‘yarta da ke rubuta jarrabawar shiga...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu ta ƙasa (JAMB) ta sanar da fitar da ƙarin sakamakon jarrabawar UTME ta shekarar 2026, yayin da ake ci gaba...
An haramta wa ‘yan ƙabilar Igbo nada muƙaman sarautar “gargajiya” a wajen Nijeriya. Matakin hakan ya biyo bayan takaddamar da ta barke kwanan nan kan nadin...
Babban Hafsan Tsaron Nijeriya, Janar Olufemi Oluyede, ya yaba da irin gagarumin goyon bayan da Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ke bai wa rundunar Operation Fansan...
Wasu da ake zargin ‘yan garkuwa da mutane ne sun kashe direban wata motar haya tare da sace fasinjojinta a wani hari da suka kai a...
Jami’an hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Nijeriya, NDLEA sun kama hodar iblis da tabar wiwi da aka ɓoye cikin kwanon abinci a...
Hukumomin Iran sun ce izuwa yanzu basu cimma matsaya kan ko ƙasar za ta sake halartar zagaye na biyu na tattaunawarsu da Amurka ba, wacce za...
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta bayyana kudaden da masu sha’awar tsayawa takara za su biya domin samun fom na zaben shekarar 2027. Jam’iyyar APC Ta...
Shugaban Jam’iyyar PRP, Hakeem Baba-Ahmed, ya soki Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, yana mai cewa gwamnatin sa ta yi hannun riga da hakikanin matsalolin da ‘yan...
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Kano ta ba da umarni ga Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta ƙasa da ta gabatar da Sheikh...
A Jihar Kano da ke arewacin Najeriya, aƙalla ɗalibai 135 masu lalurar gani ne suka rubuta Jarrabawar Shiga Manyan Makarantu (UTME) ta shekarar 2026, karkashin shirin...
Kotun kolin Najeriya ta saka ranar 19 ga watan Aprilun 2027 domin ci gaba da shari’ar masarautar Kano. Kotun ta sanya ranar ne domin saurare tare...
Biyo bayan sake dawo da maganar fashin bankuna na Offa da aka yi a jihar Kwara wadda gwamnatin jihar Kwara ta dawo da maganar Sabuwa. Bayanai...
Alƙaluman da gwamnatin tarraya ta fitar sun nuna kashi 7 cikin 100 kacal na kasafin kuɗin da aka ware domin sayen makamai kawai aka damƙa wa...
Wata gobara da ta tashi a ƙauyen Kojiyo, da ke ƙaramar hukumar Goronyo a Jihar Sakkwato, ta lalata buhunan albasa akalla 2,275, lamarin da ya jefa...
Hukumar haɗaka ta kula da lamuran samar da gurbin karatu a manyan makarantu ga ɗalibai (JAMB), ta fitar da sakamakon ɗaliban da suka rubuta jarrabawar UTME...
Ministan Tsaron Nijeriya, Christopher Gwabin Musa, ya zargi wasu daga cikin ‘yan ƙasar da hannu wajen haddasa rikice-rikicen tsaro domin cim ma muradun siyasa, yana mai...
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin aikewa da jami’an tsaron ƙasar na musamman aƙalla 200 don samun horo a Turkiya ƙarƙashin wata yarjejeniya da ɓangarorin biyu...
Jami’an tsaro a Jihar Benue sun sanar da ceto wasu dalibai da aka sace yayin da suke kan hanyarsu ta zuwa rubuta jarabawar Joint Admissions and...