Mutum 49 sun rasu a cikin hamadar Sahara a wani wuri a ƙasar Nijar bayan motar da ke ɗauke da su ta lalace, kamar yadda hukumomi...
Fadar Shugaban Ƙasa ta bayyana cewa an samu gagarumin ci gaba a yunkurin kafa rundunar ’yan sandan jihohi, lamarin da ke nuna cewa Najeriya na ƙara...
Wani rahoton bincike da aka gudanar ya bankado zarge-zargen da ke nuna cewa ana ci gaba da sare manyan bishiyoyi a harabar Abubakar Rimi Television (ARTV),...
A ranar 22 ga Disamba, 1978, Hukumar Zaɓe ta Tarayya ta Najeriya (FEDECO) ta yi wani muhimmin mataki a tarihin siyasar ƙasar, bayan da ta amince...
Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) ta bayyana cewa yankuna 148 da ke cikin kananan hukumomi 17 na Jihar Jigawa na cikin hadarin fuskantar...
Tsoro da fargaba sun mamaye wasu iyalai a Jihar Borno bayan sace matafiya 13, ciki har da mata da jariri mai watanni bakwai, da ake zargin...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Ondo ta cafke wani mutum mai shekara 38 da haihuwa, Nsikak Kingsley, bisa zargin dukan mahaifinsa har lahira bayan wata takaddama da...
Wani mummunan hatsarin mota da ya afku a Jihar Adamawa ya yi sanadin mutuwar mutane shida, ciki har da wani jami’in soja da masu yi wa...
Mazauna unguwar Kawo da ke cikin birnin Kano na ci gaba da rayuwa cikin fargaba sakamakon rikicin faɗan daba da ya ɗauki kwanaki uku ana yi...
Wani matashi ya rasa ransa bayan ya nutse a wani tafkin wanka yayin da ake zargin yana kokarin nuna bajintarsa ga budurwarsa. Rahotanni daga shaidu sun...
Dakarun rundunar Operation Haɗin Kai sun tsananta ayyuka a arewa maso gabashin Najeriya, wanda ya kai ga halaka ƴan ta’adda fiye da 50, ciki har da...
Rahotanni sun bayyana rasuwar fitaccen ɗan kasuwar man fetur kuma hamshaƙin mai zuba jari a harkar gidaje da kadarori a jihar Kano, Alhaji Abdullahi Ahmad, wanda...
Wani mutum mai shekaru 45, Yusuf Usman, ya rasu bayan ya shiga wata tsohuwar rijiya domin ciro wayarsa da ta faɗa ciki a ƙauyen Kwa da...
Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun yi garkuwa da dalibai shida na Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Tarayya (Federal Polytechnic) da ke Kaura Namoda...
Daga Kwamared Najeeb Nasir Ibrahim Jagoranci ba wai yin alkawura kawai ba ne, har ila yau yana tattare da ɗaukar alhakin kalaman da mutum ya yi...
Daga Onyedikachi Chinatu Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, ya shafe shekaru yana gina sunansa a matsayin ɗaya daga cikin...
Mazauna Jihar Kano da dama sun fara komawa amfani da gawayi da itacen girki sakamakon tashin gwauron zabi da farashin iskar gas ya yi a baya-bayan...
Jigon jam’iyyar ADC, Dino Melaye, ya yi iƙirarin cewa ‘yan Najeriya ba sa sha’awar ganin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake yin wa’adi na biyu. Melaye...
Wata Babbar Kotun Jihar Legas da ke zamanta a Ikeja ta yanke wa wani mutum mai suna Abdulrahman Lawal Raji hukuncin daurin shekaru 15 a gidan...
Annobar cutar kwalara na ci gaba da yaduwa a Jihar Borno, inda aka samu karin mutum 274 da suka kamu da cutar cikin sa’o’i 24 da...