Wani Darakta mai riƙon muƙamin Sashen Hulɗa da ‘Yan Jaridu da Kididdiga a Kotun Ɗaukaka Ƙara ta Shari’ar Musulunci ta Jihar Kano, Muzambilu Ado, ya shigar...
An gudanar da jana’izar mutane 13 da suka rasa rayukansu sakamakon kifewar wani kwale-kwale a yankin Malamawar Ƴandutse, da ke Ƙaramar Hukumar Ringim a Jihar Jigawa....
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta bai wa Shugaban Ƙungiyar Miyetti Allah Kautal Hore ta Ƙasa, Bello Bodejo, beli kan kuɗin Naira biliyan...
Ana sa ran Andy Burnham zai karbi ragamar mulkin Birtaniya a yau Litinin, inda zai zama sabon Firaministan kasar bayan murabus din Keir Starmer. Burnham mai...
Jam’iyyun adawa a Najeriya sun bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta bincike tare da hukunta duk wani jami’i da aka tabbatar yana bai wa ‘yan ta’adda...
Rahotanni daga ƙaramar hukumar Ringim da ke Jihar Jigawa sun bayyana cewa an gano gawar mutum ɗaya daga cikin mutane kusan 40 da wani kwale-kwale ya...
Sanatan Kaduna ta Kudu, Sunday Katung, ya bukaci al’umma da su mutunta bukatar iyalan marigayiya Mary Habila na gudanar da jana’izarta cikin sirri, yana mai kira...
Al’ummar yankin Lata Nna da ke Ƙaramar Hukumar Patigi a Jihar Kwara sun rubuta wa Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, buɗaɗɗiyar wasika, inda suka nemi gwamnatin...
Rundunar ƴan sanda a jihar Neja ta ceto yara tara da a ke zargin an yi safararsu tare da kama mutane biyu a wasu sumame da...
Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) ta ce ta kama sama da kwayoyin Tramadol miliyan 1.6 da ake shirin kaiwa jihar...
Daga George Okechukwu ABUJA — Tsawon makonni, batun tiriliyan ₦210 ya mamaye harkokin man fetur a Najeriya tamkar wata gajimare mai duhu. A gidajen talabijin, kanun...
Jihar Kano ta kasance cikin jihohi 10 da suka fi tara kuɗaɗen Harajin Kayayyaki da Ayyuka (VAT) a Najeriya a farkon rabin shekarar 2026, inda ta...
Daga Abba Anwar Kamar yadda jihar Legas ke alfahari da kammala ayyuka 377 a cikin shekaru uku, da kammala Layin Jirgin Kasa na Red Line Mataki...
Shahararren mawaƙin Najeriya kuma wanda ya lashe kyautar Grammy, Burna Boy, tare da fitacciyar mawaƙiyar ƙasar Kolombiya, Shakira, za su jagoranci nishaɗantar da masu kallo a...
Fitaccen ɗan kasuwa a Kano kuma ɗan takarar gwamna a jam’iyyar A ya buƙaci gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf da tsohon mataimakinsa Comrd. Abdussalam...
Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin ƙwace kadarori guda bakwai masu daraja tare da kuɗi kusan dala miliyan 2.4 da ake alaƙanta da tsohon Gwamnan...
Aƙalla mutum 13 ne su ka rasa rayukansu sakamakon wasu sabbin hare-haren da ake zargin ƴan bindiga ne su ka kai kan al’ummomi uku a ƙaramar...
Aƙalla mutum uku sun rasa rayukansu bayan ruwan sama mai ƙarfi haɗe da guguwar iska sun yi mummunar barna a wasu unguwanni da ke Ƙaramar Hukumar...
Wani mai fafutukar tabbatar da kyakkyawan shugabanci kuma masanin manufofin jama’a, Tijjani Sarki, ya yi kira ga gwamnatoci da su guji jingina wa kansu ayyukan raya...
Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Femi Gbajabiamila, ya shigar da ƙara a Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja kan Frins Adeniyi Adeyemi Matthew, bisa zargin ɓata...