Hukumar Kididdiga ta Ƙasa (NBS) ta sanar cewa hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya ya ƙaru zuwa kashi 15.38 cikin ɗari a watan Maris na shekarar 2026,...
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya Atiku Abubakar, ya ce ba zai sake neman takarar shugaban ƙasar daga 2027 ba. Ya ce idan aka yi la’akari da shekarunsa...
Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta yi gargaɗin cewa jihohi 33 da kuma al’ummomi sama da 14,000 na cikin haɗarin fuskantar ambaliyar ruwa a shekarar 2026, yayin da...
Ministan Yaɗa labarai da wayar da kai, Mohammed Idris, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike mai zaman kansa kan...
Gwamnatin Najeriya ta janye tuhumar da ta ke yiwa tsohon ministan shari’a Abubakar Malami da ɗan sa Abdul’aziz na ɗaukar nauyin ta’addanci. Mai gabatar da ƙara...
Ofishin kula da basussukan Najeriya ya gabatar da wannan adadi, a ci gaba da rahotannin da yake bayarwa lokaci zuwa lokaci dangane da bashin da gwamnatin...
Hukumar UEFA ya yi fatali da ƙorafin da Barcelona ta shigar dangane da wani hukuncin alƙalin wasa da ya haifar da cecekuce, yayin wasan kwatafainal na...
Gwamnatin Pakistan ta ce yanzu haka tana ci gaba da ƙoƙarin shawo kan ƙasashen Amurka da Iran domin komawa kan teburin tattaunawa da nufin samar da...
Jigo a jam’iyyar ADC, Buba Galadima, ya ce rashin jin daɗin da ‘yan Nijeriya ke ciki ya kai matakin da ko matacciyar gawa, idan ta shiga...
Gwamnatin Tarayya ta yi karin haske kan harin nan da jiragen yakin Rundunar Sojin Sama ta Kasa (NAF) suka kai a yankin Jilli na Karamar Hukumar...
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswil Akpabio, ya bayyana cewa yanayin tsaro a Najeriya zai inganta bayan zaben 2027 da makonni biyu. Akpbabio ya bayyana haka ne a...
Rundunar ’yan sanda ta Jihar Kano ta kama wani mutum mai shekaru 41, Lucky Isuma, bisa zargin hannu a mutuwar wata matar aure a unguwar Sabon...
Dakarun tsaro da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Hadin Kai sun kama wani matashi ɗan kimanin shekara 15 da ake zargi da hannu a wani hari...
Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya tabbatar da cewa harin sama da sojojin Najeriya suka kai ya shafi ƴan ta’adda da dama fiye da fararen...
Gwamnatin Tarayya a Najeriya ta ciyo bashin Naira tiriliyan 8 da biliyan 100 (N8.1trn) a cikin watanni ukun farko na shekarar 2026, lamarin da ke nuna...
’Yan sanda a Jihar Adamawa sun kama wasu matasa biya bisa zargin kisan wani saurayi a yayin wani casu a Ƙaramar Hukumar Mubi ta jihar. Kakakin...
A ranar Lahadi, 12 ga watan Afrilu, 2026, an gudanar da bikin aure biyu a Masallacin Anas Bin Malik da ke unguwar Sheka Achilafiya, inda iyalai...
Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) a Jihar Kano ta sanar da kama mutane 21 tare da kwace nau’ikan miyagun ƙwayoyi...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan Adam ta Amnesty International ta bayyana cewa akalla mutane 1,100 aka sace a Arewacin Najeriya tsakanin watan Janairu zuwa Afrilu 2026, tana...
Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) ta sanar da kama wani tsoho mai shekaru 93 tare da wani likita mai shekaru...