Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) ta yi nasarar cafke wasu mutum biyar, ciki har da wasu ’yan ƙasar Nijar biyu, bisa zargin hannu a safarar...
Jami’an Hukumar Tsaro da Kare Kadarorin Al’umma ta Najeriya (NSCDC) reshen Jihar Kano sun kama mutum 10 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban da suka...
Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya (NLC) ta yi watsi da batun mayar da mafi ƙarancin albashi zuwa Naira 100,000, tana mai cewa adadin ya yi ƙasa matuƙa...
Ɗan takarar gwamna na jam’iyyar NDC a Jihar Kano kuma tsohon mataimakin gwamna, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo, ya zargi Gwamna Abba Kabir Yusuf da gazawa wajen...
Al’ummar unguwar Gobirawa da ke ƙaramar hukumar Dala a jihar Kano sun roƙi ɗan majalisar tarayya mai wakiltar ƙaramar hukumar Dala, Aliyu Sani Madakin Gini, da...
Rahotanni daga ‘yan sanda da jami’an tsaro a Katsina na bayyana sace tsohon kakakin rundunar tsaro,janar mai ritaya Rabe Abubakar, da matarsa a Jihar Katsina. Janar...
Akalla mutum 16 ne suka rasa rayukansu sakamakon tsananin zafin rana da ya mamaye wasu sassan kudancin ƙasar Indiya tun daga farkon wannan bazara zuwa yanzu,...
Akalla mutane 37 ne su ka mutu ya yin da sama da 3,000 su ka kamu da cutar kwalara a fadin kananan hukumomi bakwai na jihar...
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya zaɓi tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, a matsayin abokin takararsa a zaɓen shugaban...
Babbar Kotun Tarayya ta Najeriya ta ba da umarnin fara karɓar ƙararrakin da suka shafi shari’o’in gabanin zaɓe a ranakun ƙarshen mako da kuma ranakun hutun...
’Yan ta’adda sun bindige wasu mutum 16, a yayin wasu da dama suka ɓace a ƙauyen Kuliya da ke daura da Bagagadi a Ƙaramar Hukumar Dutsinma...
Shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya kuma gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya ce gwamnonin Jihohi na duba yiwuwar biyan sabon mafi karancin albashi na Naira 100,000 domin...
Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta ce ta ceto mutum uku da suka fada cikin Rijiya a Kananan Hukumomin Kumbotso da Warawa a ranar Juma’a....
Dan takarar kujerar majalisar wakilai ta tarayya na mazabar Fagge karkashin jam’iyyar NDC a zaben 2027, Sulaiman Goro, ya bayyana cewa babu wani lokaci da zai...
Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya (NLC) reshen Jihar Kano ta yaba wa Gwamna Abba Kabir Yusuf bisa manufofinsa na kyautata jin daɗin ma’aikata, tare da yin kira...
Yayin da al’ummar Musulmi a Jihar Kano ke ci gaba da shirye-shiryen gudanar da bikin Babbar Sallah, tashin gwauron zabo da farashin tumatir, barkono da sauran...
Tsohon Ministan Sadarwa, Isa Ali Pantami, ya dan takarar Jam’iyyar PDP na Gwamnan Jihar Gombe a zaben 2027. Pantami ya zama dan takarar PDP ne bayan...
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke hukuncin cewa tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, na da damar tsayawa takarar shugaban ƙasa a zaɓen shekarar 2027....
Babbar Kotun Tarayya da ke Ikoyi a jihar Legas ta bayar da umarnin ƙwace wasu kadarori da aka samu daga hannun wasu ‘yan ƙasar China da...
Wata Tirela ɗauke da kwantena mai ƙafa 40 ta haddasa mummunan hatsari a yankin Second Rainbow da ke hanyar Oshodi a jihar Legas, inda ta kife...