Wani matashi mai suna Ahmad Dankoli ya rasa ransa bayan wasu fusatattun matasa sun lakada masa duka har lahira tare da ƙona gawarsa kan zargin yunkurin...
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da shirin kafa Kotun Tafi-da-Gidanka domin gaggauta sauraren shari’o’in da suka shafi miyagun ƙwayoyi da sauran laifukan zamantakewa a jihar. Hakan...
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya bai wa hukumar kare haƙƙin masu saye FCCPC umarnin fara bincikar manyan kamfanoni irinsu Meta da X, da kuma shafukan da...
Akalla mutane 15 ne suka rasa rayukansu, yayin da wasu 17 suka jikkata sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya afku a kusa da maƙabartar Musulmi...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Wasu ‘yan asalin Jihar Bauchi da ke zaune a jihohin shiyyar Arewa maso Yamma sun bayyana goyon bayansu ga Malam Usman...
An gano gawar wata mata mai suna Blessing Ayebe a cikin bandakin wata coci da ke unguwar Ikot Ansa a birnin Calabar, hedikwatar jihar Cross River,...
Wani mutum mai shekaru 36, Charles Ekuma Eze, ya rasa ransa bayan da ake zargin wani mutum ya caka masa wuƙa a yayin wata takaddama da...
A cikin shekaru da basu wuce goma ba, Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo ya zama ɗaya daga cikin fitattun masu zuba jari a fannin ilimi a Afirka....
Akalla gine-gine 200 ne suka lalace bayan ruwan sama kamar da bakin ƙwarya da ya haɗu da iska mai ƙarfi ya haddasa mummunar barna a birnin...
Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) ta kama wata mata ƴar asalin Najeriya mai shekaru 67 da ke zaune a Birtaniya,...
Gwamnatin Tarayya ta yi watsi da zargin da ke cewa ta ɓoye kusan Naira Tiriliyan 8 daga kasafin kuɗin shekarar da ta gabata domin amfani da...
Wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne sun bankawa Makarantar Sakandaren Dekara da ke Ƙaramar Hukumar Borgu ta Jihar Neja wuta, watanni biyu bayan sun yi...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sake jaddada cewa gwamnatinsa ba za ta lamunci sakaci ko gazawar masu riƙe da muƙaman gwamnati ba, inda ya...
Tsohon shugaban majalisar dattawa ta ƙasa, Dr. Abubakar Bukola Saraki ya yi alƙawarin zai ƙarasa biyan kuɗin da suka rage ga ɗalibar nan wadda ta karanta...
Wani mai gadin asibiti da ke unguwar Danlasan, a Ƙaramar Hukumar Warawa ta Jihar Kano, Malam Ado Shuaibu Maki, ya rasu bayan wasu da ake zargin...
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Nijeriya (INEC) ta tsawaita aikin rajistar masu zaɓe da ake gudanarwa a faɗin ƙasar da makwanni biyu. An fara aikin...
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, kuma jagoran jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya zargi gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ɓoye kusan Naira tiriliyan 8.8 daga cikin kasafin...
Wasu masoya biyu sun rasa rayukansu sakamakon shaƙar hayaƙin janareta a Ƙaramar Hukumar Kalaba ta Kudu, da ke Jihar Kuros Riba. Rahotanni sun nuna cewa mamatan,...
Mai Martaba Sarkin Karaye, Alhaji Muhammad Maharazu, ya buƙaci Ƙaramin Kwamitin Kartakwana kan Rajistar Katin Zaɓe (CVR) da ya ci gaba da wayar da kan al’umma...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Edo ta kama wani mutum mai suna Osaze Okungbowa, mai shekara 46, bisa zargin yin aikin likita ba tare da cancanta ba...