Ma’aikatar Harkokin Cikin Gida da Tsaro ta Nijar ta gabatar da wani sabon daftarin dokar sake fasalin rabon yankunan ƙasar, wanda zai ƙara adadin jihohin Nijar...
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta EFCC ta kama Darakta-Janar na Hukumar Makamashi ta Najeriya (ECN), Mustapha Abdullahi, bisa zargin almundahanar kuɗi. Wata majiya...
Hukumar NDLEA mai yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi a Najeriya ta kama tabar wiwi ta kimanin naira biliyan 10 da rabi a jihar Lagos...
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa Najeriya za ta kashe kimanin dala biliyan 11.6 wajen biyan kuɗaɗen ruwa da sauran basussukan da ake bin...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman, hukuncin daurin shekaru 75 a gidan yari bayan samunsa da laifukan...
Babbar Kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta yi watsi da buƙatar da Akanta Janar na jihar Bauchi, Sirajo Muhammad Jaja, ya gabatar na neman...
Wani harin sama da sojoji suka kai kan kasuwar Tumfa da ke ƙaramar hukumar Zurmi a Jihar Zamfara ya yi sanadiyyar mutuwar aƙalla mutane 117 tare...
Wani abin al’ajabi na yanayi na ci gaba da jan hankalin duniya a garin Utqiagvik da ke arewacin jihar Alaska, inda rana ke ci gaba da...
Dan takarar gwamnan jihar Kano a jam’iyyar PDP, Dakta Ambasada Muhammad Bello Dalha, ya mayar da fom din neman tsayawa takarar gwamnan jihar domin fafatawa a...
Shugaba Yuweri Kaguta Museveni na kasar Uganda Ya Sake Kafa Tarihi inda a yau Talata a idon duniya ya karkata zuwa birnin Kampala, inda aka rantsar...
Ɗaga Kwamared Abbas Ibrahim Rikicin da ke girgiza kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF) ya kamata ya zama lokaci na zurfin tunani ga shugabannin Arewa maimakon...
Wata mata ta shiga hannun jami’an ’yan sanda a Jihar Kano bayan zargin banka wa mijinta da sabuwar amaryarsa tare da ’ya’yanta biyu wuta a unguwar...
Daraktan Janar na hukumar bunƙasa fasahar sadarwa ta Jihar Kano (KASITDA), Dakta Bashir Abdu Muzakkari, ya kai ziyarar aiki ta musamman zuwa Ma’aikatar Lafiya ta Jihar...
Wani matashi ɗan asalin jihar Kano mai suna Sani, daga unguwar Tukuntawa da ke ƙaramar hukumar Kumbotso, ya shiga wani mawuyacin hali a ƙasar Libya bayan...
’Yan bindiga sun kai hari a yammacin ranar Litinin a ƙauyen ’Yankamaye da ke Ƙaramar Hukumar Tsanyawa ta Jihar Kano, inda suka kashe mutum biyar tare...
A yanzu haka gwamnatin tarayya tana tattaunawa da Bankin Duniya kan sabon lamuni na dala biliyan 1.25, in ji wani labari da gidan talbijin mai zaman...
Shekaru 78 da suka gabata, a shekarar 1948, ƙasar Costa Rica ta ɗauki wani mataki mai cike da mamaki wanda har yanzu ƙasashe da dama ke...
Wasu ‘yan bindiga sun kai mummunan hari kauyen Hayin Kwanta da ke gundumar Sukuntuni a karamar hukumar Kankia ta jihar Katsina, inda suka harbi uba da...
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan Makarantu a Najeriya JAMB ta ayyana maki 150 a matsayin mafi karancin makin da dalibai za su samu, masu neman gurbin...
Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), ta yi barazanar tafiya yajin aiki na sai-baba-ta-gani kan shirin gwamnatin tarayya na soke wasu kwasa-kwasan ilimi da aka kira ‘ba su...