Tsohon shugaban majalisar dattawa ta ƙasa, Dr. Abubakar Bukola Saraki ya yi alƙawarin zai ƙarasa biyan kuɗin da suka rage ga ɗalibar nan wadda ta karanta...
Wani mai gadin asibiti da ke unguwar Danlasan, a Ƙaramar Hukumar Warawa ta Jihar Kano, Malam Ado Shuaibu Maki, ya rasu bayan wasu da ake zargin...
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Nijeriya (INEC) ta tsawaita aikin rajistar masu zaɓe da ake gudanarwa a faɗin ƙasar da makwanni biyu. An fara aikin...
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, kuma jagoran jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya zargi gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ɓoye kusan Naira tiriliyan 8.8 daga cikin kasafin...
Wasu masoya biyu sun rasa rayukansu sakamakon shaƙar hayaƙin janareta a Ƙaramar Hukumar Kalaba ta Kudu, da ke Jihar Kuros Riba. Rahotanni sun nuna cewa mamatan,...
Mai Martaba Sarkin Karaye, Alhaji Muhammad Maharazu, ya buƙaci Ƙaramin Kwamitin Kartakwana kan Rajistar Katin Zaɓe (CVR) da ya ci gaba da wayar da kan al’umma...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Edo ta kama wani mutum mai suna Osaze Okungbowa, mai shekara 46, bisa zargin yin aikin likita ba tare da cancanta ba...
Gwamnatin Tarayya ta gargaɗi al’ummomin da ke zaune a jihohi sama da 30 da Babban Birnin Tarayya (FCT) kan yiwuwar fuskantar ambaliya, sakamakon mamakon ruwan sama...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Neja ta tabbatar da mutuwar mutane 18 sakamakon rikicin da ya ɓarke tsakanin manoma da makiyaya a wasu ƙauyuka da ke Ƙaramar...
Dakarun soji a sassan Najeriya sun kashe ƴan ta’adda dubu 1,597 tare da ceto mutane dubu 1,516 da aka yi garkuwa dasu cikin watanni shida na...
Jami’an Rundunar ’Yan Sandan Najeriya sun kama wani mutum mai suna Sunday Onome bisa zargin safarar yara, bayan ya amsa cewa ya sayar da ɗan abokinsa...
Mai Martaba Sarkin Gaya, Dakta Ali Ibrahim Abdulkadir, ya yi kira ga al’ummar Masarautar Gaya da su rungumi rajistar katin zaɓe tare da tabbatar da mallakarsa,...
Gwamnatin Amurka ta sanar da janye mafi yawan dakarunta da ta tura Najeriya domin taimakawa a yaƙi da ƙungiyoyin ta’addanci a yankin Tafkin Chadi. Sanarwar ta...
Al’ummar unguwar Badawa, da ke yankin Unguwar Gaya a Jihar Kano, sun shiga cikin firgici da alhini bayan da aka tsinci gawar wani matashi da ba...
Tsohon Shugaban Ƙasa, Cif Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa har yanzu akwai wasu daga cikin matsalolin da suka haddasa yaƙin basasar Najeriya na tsakanin shekarun 1967...
Ministan ci gaban matasa, Ayodele Olawande, ya bayyana cewa har yanzu gwamnatin tarayya ba ta amince da maye gurbin kayan masu yi wa ƙasa hidima na...
Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta cafke wasu jami’an Hukumar Tsaro da Kariya ta Fararen Hula (NSCDC) biyu da wani jami’in Hukumar Kula da Gidajen Gyaran...
Daruruwan ‘yan ƙasa da suka cancanci kaɗa ƙuri’a sun halarci shirin Rijistar Katin Zaɓe ta Dindindin (CVR) na kwanaki biyu da aka gudanar a Kwalejin Noma...
Wata ƙungiyar farar hula mai suna One Kano Agenda (OKA) ta buƙaci Majalisar Dokokin Jihar Kano da ta gudanar da bincike kan tsohon Mataimakin...
Hedkwatar Tsaron Nijeriyar ta ce dakarunta sun kashe ’yanta’adda 662 da sauran gungun masu laifi, sun kama mutane 1,084 da ake zargi, kuma sun ceto mutane...