mai bai wa gwamna shawara kan wayar da kai da haɗa kan al’umma, Hajiya Bilkisu Yakubu Indabo, ta ƙaddamar da wani shiri na musamman da nufin...
Jam’iyyar ADC ta zargi shugaban Hukumar Zabe ta Kasa, Joash Amupitan, da raina kotu, tare da jaddada cewa za ta ci gaba da gudanar da tarukanta...
Rundunar sojojin Najeriya ta ce ta kama wasu mutane biyu dauke da makamai a garin Jos, babban birnin jihar Plateau, yayin da ta kaddamar da wani...
Ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa ta Najeriya NARD, ta sanar da shirin ta na tsunduma yajin aikin sai Baba ta gani a duk faɗin ƙasar, daga...
Rundunar ƴansandan jihar Nasarawa da ke tsakiyar Najeriya, ta tabbatar da mutuwar mutane 11 da kuma ƙona gidaje 50, sanadiyar ɓarkewar rikici tsakanin al’ummar Akyawa da...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Nasarawa ta sanar da ceto wani jariri namiji mai kwanaki uku da aka sace a yankin Mararaba, yayin da ta kama mata...
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta sake gargadin jama’a da su guji yin rijistar katin zaɓe fiye da sau ɗaya, tana mai cewa...
Shugaban rundunar sojin ƙasa ta Najeriya, Janar Waidi Shuaibu ya bada umarnin tura ƙarin sojoji 850 Jihar Filato domin tabbatar da tsaro sakamakon tashin hankalin da...
A yau ne ake cika shekaru 16 da rasuwar tsohon gwamnan Jihar Kano, marigayi Abubakar Rimi, wanda ya rasu a ranar 4 ga Afrilu, 2010. An...
Kungiyar Mata ta jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a fannin watsa labarai ta taya Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da sauran manyan ‘yan siyasa murnar shiga jam’iyyar,...
Wani uba a jihar Jigawa ya janye daga shirin aurar da ‘yarsa ga wani saurayi, sakamakon goyon bayan da saurayin ke yi wa shugaban ƙasa Bola...
A Jihar Kano da ke arewacin Najeriya, mazauna unguwar Sheka Yar Kasuwa a Karamar Hukumar Kumbotso sun koka kan yadda taruwar shara ke ci gaba da...
Hukumar da ke yaki da fataucin mutane ta kasa (NAPTIP) reshen jihar Cross River ta sanar da samun nasarar hukunta wasu ma’aurata da kotu ta yanke...
Tsohon Sanata mai wakiltar Kogi ta Yamma, Dino Melaye, ya zargi Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, da yunƙurin tauye dimokuraɗiyya a ƙasar, yana mai cewa ana...
DAGA Sheikh Ja’afar Haruna Ja’afar Dutsen-wai Sada zumunci shi ne kyautatawa da jinƙai da bibiyar ’yan uwa (ma’abota zumunci), ta hanyar sadar da dukan alheri garesu,...
Dakarun rundunar haɗin guiwa ta ofureshan Enduring Peace, ta yi watsi da zargin da ake mata na taimaka wa mahara a lokacin da suka kai mummunan...
Gwamnatin Jihar Kano ta tura dalibai 550 daga cibiyoyin ilimi tara domin taimakawa wajen faɗaɗa rajistar rajistar masu zaɓe CVR, a wani yunƙuri na ƙara ƙarfafa...
A Jihar Kano, an ƙaddamar da wani shiri na kwanaki shida na rajistar Katin zaɓe, a wani yunƙuri na ƙara yawan masu katin zaɓe da kuma...
A Jihar Kano, ana ci gaba da nuna damuwa kan yadda wasu masu anfani da shirin kula da lafiya na Hukumar KACHMA, ke fuskantar matsaloli wajen...
Rundunar Ƴan sanda ta kama mambobin wata ƙungiya ta mutum uku da ke satar adaidaita sahu (keke napep) tare da kwato guda takwas da suka sace...