Tsohon gwamnan jihar Ekiti Ayo Fayose, ya bayyana zaben gwamnan Osun na ranar 15 ga Agusta a matsayin mai matukar sarkakiya, sannan gwamnatin Tarayya na da...
DAGA MUHAMMAD KABIR, KANO Daraktan Kudi na Hukumar Raya Kogin Hadejia-Jama’are (HJRBDA), kuma tsohon Kwamishina sau uku da tsohon Shugaban Karamar Hukuma sau biyu, Dr Musa...
Wani sabon rahoto ya nuna cewa tsarin makarantun gwamnati na Najeriya na fuskantar matsananciyar ƙarancin malamai, inda malamai 592,077 ke koyar da ɗalibai kimanin miliyan 32...
Wani ma’aikacin kamfanin rarraba wutar lantarki na MainPower Electricity Distribution Limited (MEDL), Samson Okechi, ya rasu bayan wutar lantarki ta kama shi yayin da yake aikin...
Almajirai huɗu sun mutu a Jihar Kano bayan sun ci wani kifi da ake zargin ya gurɓata, yayin da wani ɗalibi ke kwance a asibiti yana...
Tsohon shugaban Kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kakkausar suka kan yadda gwamnoni da manyan ‘yansiyasa da jami’an gwamnati ke tarewa a jihar da ake zaben gwamna,...
Hukumar Kula da Ayyukan Kiwon Lafiya Matakin Farko ta Jihar Kano (KSPHCMB) ta ce za ta ƙara mayar da hankali wajen ƙarfafa hulɗa da al’umma domin...
Kwamitin Hadin Gwiwa na Jihar Kano dake Yaki da Miyagun Kwayoyi da sauran Laifuka masu alaka, ya kama tsohon Shugaban Karamar Hukumar Rogo bisa zargin shiga...
Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya (ASUU), reshen Jami’ar Jihar Kaduna (KASU), ta ce sama da malamai 200 sun bar aikin jami’ar saboda rashin kyawun yanayin aiki...
Gwamnatin Jihar Kano ta haramta wa shagunan sayar da magunguna, da aka fi sani da Chemists, yin karin ruwa ta jijiya (IV) da kuma ƙarin jini...
Wata Kotun Majistare mai lamba 53 da ke Norman’s Land a Jihar Kano, ta bayar da umarnin tsare wani mutum, Muhammad Najib Rimin Kebe, a gidan...
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Najeriya (NDLEA) ta cafke sama da kwayoyin Tramadol 370,000 da aka yi safarar su zuwa Jihar Kano a...
Gwamnatin Jihar Kano ta musanta rahoton cewa ta ware Naira miliyan 235.4 domin gina ajujuwa a wata makarantar sakandaren ’yan mata da ake zargin ba ta...
Hukumar Raba Kuɗaɗen Shiga ta Ƙasa (RMAFC) ta ce ta kammala aikin nazarin albashin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da na sauran masu riƙe da muƙaman siyasa,...
Akalla manoma biyar, maza huɗu da mace ɗaya, sun rasu bayan wani kwale-kwale da suke ciki ya kife a Kogin Kudi, da ke Ƙaramar Hukumar Katcha...
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta NDLEA sanar da kama wani ɗan kasuwar India ɗauke da muggan ƙwayoyi da nauyinsu ya kai kilogram...
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa’i, ya shigar da ƙara a kan Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (ICPC), inda ya nemi kotu ta ba...
Hukumar Raya Kogunan Hadejia da Jama’are ta gargadi mazauna yankunan da ke kusa da kogin Challawa Kano zuwa Hadejia da su yi taka-tsantsan, sakamakon karuwar ruwan...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kogi ta kama wani magidanci, Jacob Irewa, bisa zargin ƙoƙarin kashe matarsa, Berida Irawo, bayan wani saɓani da ya shiga tsakaninsu a...
Ruwan sama mai ƙarfi ya haddasa ambaliyar ruwa a sassa daban-daban na Abuja a ranar Asabar, lamarin da ya kawo cikas ga zirga-zirgar ababen hawa tare...