Mutane da dama sun samu raunuka sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya faru a safiyar Litinin a yankin Federal Bus Stop da ke kan titin...
Wata babbar kotu da ke Abuja ta bayar da beli ga tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, kan zargin barazana ga tsaron ƙasa da ake...
Jami’an Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa, NDLEA, sun yi nasarar kama harsasai guda guda 1,989 da aka ɓoye cikin buhunan garin kwaki...
Matatar man Ɗangote ta shigar da antoni-janar na ƙasa ƙara tana neman a janye dukkan lasisin shigo da man fetur da aka bai wa dillalan man...
Daga Mohammed Bello Ana ci gaba da nuna damuwa kan rikicin shugabanci da ya kunno kai a cikin Dandalin Kungiyoyin Fararen Hula na Kano (KCSF),...
Daraktan watsa labarai na Shelkwatar tsaron Najeriya, Manjo Janar Michael Onoja ya cebabu wani sojan ƙasar waje da ya taimaka wa dakarun ƙasar wajen halaka kwamandan...
Wani matashi ya rasa ransa yayin wata zanga-zangar adawa da yawaitar hare-haren ’yan bindiga da matasa suka gudanar a Ƙaramar Hukumar Gwarzo ta Jihar Kano. Zanga-zangar,...
Daga Comrade Abbas Ibrahim Rikicin da ya ɓarke a cikin Ƙungiyar Ƙungiyoyin Fararen Hula ta Kano (Kano Civil Society Forum), na ci gaba da jawo ce-ce-ku-ce...
Akalla mutum biyar sun rasa rayukansu yayin da aka ceto wasu mutum 10 da rai bayan wani gini mai hawa uku da ake ginawa ya rushe...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Zamfara ta kama wata matashiya mai shekara 27 bisa zargin satar wani jariri mai kwana 10 da haihuwa a Babban Asibitin Ƙaura...
Al’ummar garin Lakwaya da ke Ƙaramar Hukumar Gwarzo a Jihar Kano sun sake shiga cikin fargaba bayan wasu ’yan bindiga da ake zargin ɓarayin shanu ne...
Wani matashi mai suna Abubakar Haruna ya rasa ransa a wani mummunan hatsari da ya faru yayin rakiyar amarya a garin Potiskum da ke jihar Yobe....
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta kama wani da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi tare da ƙwato kunshi 879 na tabar wiwi a ƙaramar hukumar...
Rundunar ‘yansandan Nijeriya reshen Jihar Ribas ta sallami wasu jami’anta masu muƙamin sufeto biyar da ke aiki a Sashen Ayyuka na Musamman bisa zargin hannu a...
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa ƙoƙarin ƙwace sinadarin Uranium daga Iran ba komai bane face neman farin jinin siyasa da tallata manufofinsa a idon...
Daga Abba Anwar Ni dai tuntuni na san irin kyakkyawan wakilci nagari da kuma ayyukan alherin da Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Maigirma Sanata Barau I...
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai mummunan hari ƙauyen Lakwaya da ke ƙaramar hukumar Gwarzo a Jihar Kano, inda suka kashe mutane biyu...
Wasu ƙungiyoyi 25 masu rajin kare muradun al’umma a Jihar Kano sun aike da ƙorafi ga Kwamishinan Lafiya na jihar, Dakta Labaran Yusuf, da Babban Sakataren...
Rundunar Sojin Nijeriya ta ce babu wata kwakkwarar shaida da ke tabbatar da cewa harin saman da ta kai kan ’yan ta’adda a Jihar Zamfara ya...
Gwamnatin Jihar Katsina ta bayyana cewa an samu mutum 105 da ake zargin sun kamu da cutar sankarau a kusan ƙananan hukumomi 20 na jihar, lamarin...