Wata kotu a China ta yanke wa tsohon jami’in gwamnatin kasar Yang Youlin hukuncin kisa bayan samun sa da laifin karɓar cin hanci da ya kai...
Mataimakiyar Shugaban Jam’iyyar ADC ta ƙasa mai kula da shiyyar Arewa maso Yamma, Hajiya Naja’atu Muhammad, ta zargi ɗaya daga cikin masu neman takarar gwamnan Kano...
Gwamnatin Jihar Neja ta sanya dokar hana fita a wasu al’ummomin Ƙaramar Hukumar Rafi biyo bayan mummunan rikicin ƙabilanci da ya ɓarke tsakanin al’ummar Kamuku da...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Legas ta sanar da kama mutane 150 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban, tare da kwace babura 100 da ba a...
Hukumar Kula da Harkokin Shari’a ta Jihar Kano (JSC) ta tilasta wa wani alƙalin Kotun Shari’a ritaya bayan bincike ya same shi da laifin karɓar cin...
Tsohon mai taimaka wa tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari kan harkokin yaɗa labarai, Bashir Ahmad, ya sanar da shirin gudanar da addu’o’i da taron tunawa da...
Jami’an ‘yan sanda sun kama mahaifin Prince Adeyemi Adeniyi, mutumin da ake zargi da kafa wata hukuma ta bogi mai suna Presidential Fiscal and Infrastructure Projects...
Wani matashi mai suna Ahmad Dankoli ya rasa ransa bayan wasu fusatattun matasa sun lakada masa duka har lahira tare da ƙona gawarsa kan zargin yunkurin...
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da shirin kafa Kotun Tafi-da-Gidanka domin gaggauta sauraren shari’o’in da suka shafi miyagun ƙwayoyi da sauran laifukan zamantakewa a jihar. Hakan...
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya bai wa hukumar kare haƙƙin masu saye FCCPC umarnin fara bincikar manyan kamfanoni irinsu Meta da X, da kuma shafukan da...
Akalla mutane 15 ne suka rasa rayukansu, yayin da wasu 17 suka jikkata sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya afku a kusa da maƙabartar Musulmi...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Wasu ‘yan asalin Jihar Bauchi da ke zaune a jihohin shiyyar Arewa maso Yamma sun bayyana goyon bayansu ga Malam Usman...
An gano gawar wata mata mai suna Blessing Ayebe a cikin bandakin wata coci da ke unguwar Ikot Ansa a birnin Calabar, hedikwatar jihar Cross River,...
Wani mutum mai shekaru 36, Charles Ekuma Eze, ya rasa ransa bayan da ake zargin wani mutum ya caka masa wuƙa a yayin wata takaddama da...
A cikin shekaru da basu wuce goma ba, Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo ya zama ɗaya daga cikin fitattun masu zuba jari a fannin ilimi a Afirka....
Akalla gine-gine 200 ne suka lalace bayan ruwan sama kamar da bakin ƙwarya da ya haɗu da iska mai ƙarfi ya haddasa mummunar barna a birnin...
Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) ta kama wata mata ƴar asalin Najeriya mai shekaru 67 da ke zaune a Birtaniya,...
Gwamnatin Tarayya ta yi watsi da zargin da ke cewa ta ɓoye kusan Naira Tiriliyan 8 daga kasafin kuɗin shekarar da ta gabata domin amfani da...
Wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne sun bankawa Makarantar Sakandaren Dekara da ke Ƙaramar Hukumar Borgu ta Jihar Neja wuta, watanni biyu bayan sun yi...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sake jaddada cewa gwamnatinsa ba za ta lamunci sakaci ko gazawar masu riƙe da muƙaman gwamnati ba, inda ya...