DAGA SALISU MAISAJE Manajan Daraktan Hukumar Tarihi Da Al’adu Ta Jihar Kano, Arc. Ahmad Abba Yusuf na sahun gaba kan...
DAGA BALARABE IBRAHIM SULAIMAN Bayan kammala sauyin jam’iyyar Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, daga NNPP zuwa APC, muhawara na ci gaba da karfi...
Daga Imam Murtadha Gusau Da Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jinkai Assalamu alaikum ‘Yan uwana ‘yan arewa! Na dade ina fada cewa, wallahi, halin...
DAGA ADNAN MUKHTAR Arewa Consultative Forum (ACF) na daga cikin manyan kungiyoyin dattawan Arewa da aka dorawa alhakin kare muradun yankin da kuma kare martabarsa cikin...
Cire wajabcin koyarwa da Yaren Turanci a “primary da secondary schools” da gwamnatin Kano ta ke so ta yi zai kawo ci-gaba ga yaren Hausar, zai...
Allah Sarki! Ma’aikatan Wucin-gadi na Kafafen Yada Labarai Sun Makale Cikin Halin Rudani da Rashin Tabbas. DAGA: COMRADE ABBAS IBRAHIM Su ne murya mai...
Inna lillahi Wa Inna Ilaihi Raji’un Alƙalami ya bushe, makirufo ya yi shiru, amma murya da jarumta da gagarumar gudunmawar marigayi Kwamrade Aliyu Abubakar...
A cikin jerin matasan da suka gaji tarbiyya da mutunci daga iyayensu, Shamsudeen Bala Mohammed na daga cikin waɗanda suka zamo abin alfahari ga iyaye da...
DAGA ADNAN MUKHTAR Wannan hikima daga bakin wani fitaccen ɗan kasuwa a Amurka, Ziad K. Abdelnour, na ɗauke da darasi mai zurfi da ya dace da...
DAGA ABBA ANWAR Wata gamayyar kungiyoyi da ke ƙarƙashin sunan Coalition of Kano Indigenes in North East, ƙarƙashin jagorancin Dr Adamu Ahmad, ta bayyana goyon baya...
DAGA TIJJANI SARKI Duk da cewa Najeriya ta shafe fiye da ƙarni guda tana sarrafa wuta, da kuma shekaru da dama na ƙoƙarin gyara fannin, har...
Shamsudeen Bala Mohammed, wanda aka fi sani da Dangaladiman Duguri, na kara jan hankalin jama’a a siyasar Bauchi, musamman ma a yankin Bauchi ta Kudu. Shi...
Ko da yake mahaifina ne, na fi jin abubuwa da yawa game da shi daga abokansa, ‘yan uwa da dattawan unguwarmu ta Tudun Wada. Marigayi...
DAGA ABBA ANWAR Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Barau I. Jibrin, ya zama gwarzon dan majalisa da ke kokarin hada karfi da karfe da bangaren zartarwa domin...
Comrade Bashir A. Bashir, hadimin kwamishinan yaɗa labarai na jihar Kano, ya bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa’i, ba zai taɓa iya kwatanta...
Ziyarar Alhaji Atiku Abubakar ga tsohon Shugaba Muhammadu Buhari ta jawo hankali daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC), inda yanzu haka ake ganin akwai damuwa a...
DAGA KABIR BASIRU FULATAN Jam’iyyar NNPP ƙarƙashin jagorancin Dakta Agbo Major ya tabbatar da korar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da Buba Galadima da baki ɗaya...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Wani dan kasa mai nuna damuwa kuma mai kishin kasa, Dr Ibrahim Abubakar Lajada, ya yaba da kokarin kungiyar gwamnonin Najeriya na...
DAGA UMAR IDRIS SHUAIBU, KANO Da farko Muhammad Garba, ya kasance matashi dan asalin jihar Kano zuwa fitaccen mutum mai suna a aikin gwamnati, kafafen...
Assalamu alaikum Misali, mutum ne duk wata matsala da yake ciki da damuwar da yake ciki, yana dorata akan zaluncin Shugabannin sa, amma kuma...