Akalla mutane 16 ne gini ya rufta a kansu a yankin Dan Dishe, Kwanar Yashi, da ke Ƙaramar Hukumar Fagge...
Fitaccen mawaƙin Najeriya, David Adeleke (Davido), ya yi gargaɗin cewa zai kai ƙorafi ga Shugaban Amurka, Donald Trump, idan aka samu maguɗi ko wata rashin gaskiya...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci daurin auren gata na zawarawa da ’yan mata 1,500, ƙarƙashin shirin gwamnatin jihar da Hukumar Hisbah ta...
Shugaban Matashiya TV Abubakar Murtala Ibrahim ne ya sanar da haka a wata wasiƙar yabawa da godiya da ya bai wa shugaban kamfanin Ammasco Alhaji Mustapha...
Hukumar ICPC ta ce ba ta samu wata hujja da ke nuna cewa Femi Gbajabiamila, shugaban ma’aikatar fadar shugaban ƙasa, ya aikata laifi a cikin badakalar...
Ana fargabar akalla mutum 21 sun rasa rayukansu yayin da wasu 37 su ka shiga hannun ƴan bindiga bayan wani mummunan hari da su ka kai...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Jigawa ta sanar da samun gagarumar nasara a yaƙi da aikata laifuka, inda jami’anta suka dakile wani yunƙurin fashi da makami tare...
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Nijeriya (ICPC) ta ce ta gano wasu ƙarin hukumomin gwamnati na bogi guda biyu yayin ci gaba da...
Mai Bai wa Gwamnan Jihar Kano Shawara ta Musamman kan Harkokin Wayar da Kai, Hajiya Bilkisu Yakubu Indabo, ta bayyana cewa shirin Government–NGO Handshake zai taimaka...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya samu Kyautar Girmamawa ta Women in Security Summit (WINSEC) 2026 bisa gudunmawar da yake bayarwa wajen inganta zaman...
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umurci Hukumar EFCC da ta gaggauta komawa kotu domin janye umarnin da ta samu na dakatar da asusun gwamnatin jihar Osun....
Hukumomin da ke kula da shari’ar yara a Jihar Kano sun bayyana cewa yara 24 da ake zargi da aikata laifuka sun amfana da shirin gyaran...
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arziki zagon ƙasa (EFCC) ta ce matakin da ta dauka na dakatar da asusun Gwamnatin Jihar Osun ya yi daidai...
Jami’ai uku na Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano (KAROTA) sun jikkata bayan wasu fusatattun matasa sun kai musu hari tare da ƙona...
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya, EFCC, ta ce ta dakatar da asusun gwamnatin jihar Osun bisa zargin yadda aka tafiyar da wasu...
Hukumar Shirya Jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana cewa kashi 61.5 cikin 100 na ɗaliban da suka rubuta jarabawar kammala sakandare ta WASSCE ta shekarar...
Hukumar tsaro da kare fararen hula ta Najeriya (NSCDC) ta sanar da hukunta jami’anta 79 saboda laifuffuka daban-daban da suka haɗa da cin hanci, damfarar aikin...
Hukumar Shirya Jarrabawar Ƙasashen Yammacin Afirka (WAEC) ta sanar da riƙe sakamakon ɗalibai 167,486 da suka rubuta jarabawar kammala makarantar sakandare ta WASSCE ta shekarar 2026,...
Gwamnatin Jihar Kwara ta sanar da ceto mutane 176 da aka yi garkuwa da su tun bayan harin da ‘yan ta’adda suka kai garuruwan Woro da...
Hukumar Kwastam ta Nijeriya (NCS) ta bayyana sunayen mutum 3,852 da suka yi nasara a aikin ɗaukar ma’aikata na shekarar 2024/2025, bayan karɓar buƙatun aiki daga...