DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Almajirai da ƴan jari-bola mazauna babban birnin tarayya Abuja da suka hada har da kananan ƴan...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu (JAMB) ta bayyana littafin zuben da za a yi amfani da shi wajen amsa tambayoyin harshen...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Yayin da fargabar samun ɓarkewar annobar murar tsuntsaye a Kano ke ci gaba, gwamnatin jihar ta buƙaci al’umma da su kwantar da...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta kirkiri wani tsari na musamman da Gwamnatin za ta rinka tattaunawa da al’umma kai tsaye...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnan Jihar Imo, Hope Uzodimma, ya ce cire tallafin man fetur alheri ne ga gwamnatocin jihohin Nijeriya. Gwamnan ya bayyana hakan ne...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Man Fetur na iya tsada fiye da yadda ake sayarwa yanzu, kasancewar masu tashoshin mai sun kara farashi da kimanin kaso 4.74...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA A wani hobbasa na mussaman don habaka harkar kiwon lafiya, Majalisar Dokoki Ta Jihar Kano ta sha alwashin yin duk mai yiwuwa...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Mahalarta ɗaurin aure mutum 19 daga Jihar Kano sun ƙone ƙurmus a wani hatsarin mota a yankin Kwanar Maciji da ke Ƙaramar...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta EFCC ta kama ma’aikatan haraji a jihar Katsina bisa zargin zambar kudi naira biliyan...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Haɗaɗɗiyar ƙungiyar ƴan kasuwar Singa da ke nan Kano, ta nuna takaicinta game da yadda masu Siyar da Buredi da sauran masu...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Marasa lafiya a Asibitin Kwararru na Murtala Muhammad da ke Kano na cikin mawuyacin hali, inda rashin isassun gadaje a sashen...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Rundunar ƴansandan jihar Filato ta kama wata mata mai suna Nanman Pungtel da yara uku da ba ta iya bayar da cikakken...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDI Kimanin manoma 40 ne aka kashe yayin da wasu da dama ba a san inda suke ba a halin yanzu, bayan da...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA Gwamnatin jihar Kano ta koddari aniyar kawo karshen yawaitar tara shara akan tituna da wasu wurare da ake tara sharar ba...
DAGA UMAR IBRAHIM HOTORO Rahotanni na nuni da cewa wasu masu garkuwa da Mutane sun kai hari kan wani masallaci a kauyen Birnin Yaro, jihar Zamfara,...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Rundunar Sojin Nijeriya ta ce ta kashe ‘yan ta’adda 25 da jikkata 18 da tarwatsa maɓoyarsu a Jihar Zamfara. Dakarun Operation Fansan...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Kungiyar dake fafutukar wajen Kare cin hanci da rashawa ta Kasa da Ƙasa ...
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA An dawo da yara 59 zuwa Kano da ‘yansanda suka kama bisa zargin cewa safararsu aka yi. An mika yaran wadanda dukkansu...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI An bayar da rahoton mutuwar mutane da yawa a kauyen Kakindawa, dake karamar hukumar Maradun, a jihar Zamfara, sanadiyyar harin jirgin sojojin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya kammala shirye-shiryen raba kayan sawa kyauta ga daliban da ke makarantun gwamnati a jihar a...