Hadakar Malamai da Kungiyoyin Musulunci a Jihar Kano ta bukaci ’yan siyasa da magoya bayansu da su guji kalaman tunzura...
Shugaban ƙasar Burkina Faso ya ba da umarnin soke kimanin ƙungiyoyi masu zaman kansu 200. A jumlace zuwa yanzu ƙasar ta yankin Sahel ta dakatar da...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa NDLEA reshen Jihar Kano, ta ce ta gano wasu manyan koguna da ramuka da ake amfani da...
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa Kotun Kolin Nijeriya ce kadai ke da ikon yanke hukunci kan rikicin sarautar Kano. Ganduje ya...
Assalamu alaikum wa rahmatullahi wa barakatuh. Da farko, ina miƙa godiya ta musamman ga Allah Maɗaukakin Sarki, wanda Ya ba mu damar kasancewa tare a...
Gwamnatin Tarayya ta hana duk wanda aka ba digirin girmamawa amfani da lakabin “Dr” a sunansa. Ministan Ilimi, Tunji Alausa, ne ya bayyana hakan yayin wani...
Sufeto Janar na ‘Yan Sanda (IGP), Olatunji Disu, a ranar Talata ya kira wani taron gaggawa da manyan shugabannin rundunar ‘yan sandan Najeriya, inda ya sanar...
Masu ƙananan sana’o’i a Jihar Kano na ci gaba da kokawa kan yadda ƙarancin wutar lantarki ke janyo musu asara tare da kawo cikas ga ci...
Tsohon gwamnan Jihar Edo, Adams Oshiomhole, ya bukaci Gwamnatin Tarayya da ta dauki tsauraran matakan tattalin arziki kan kamfanonin Afirka ta Kudu da ke gudanar da...
Jam’iyyar PDP a Jihar Jigawa ta amince da Mustapha Sule Lamido, ɗan tsohon gwamna Sule Lamido, a matsayin ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ta hanyar masalaha...
Dakarun rundunar sojin Nijeriya, sun kashe wasu manyan jagororin ‘yan bindiga biyu—Anaruwa da Gomina—tare da wasu mutum bakwai a jerin hare-haren da aka gudanar cikin kwanaki...
An rantsar da Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamna Kano a ɗakin taro na Africa House dake gadar gwamnatin Kano.
Akalla ‘yan majalisar wakilai 17 sun sauya sheƙa daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) zuwa Nigerian Democratic Congress (NDC), a wani sabon salo na sauye-sauyen siyasa...
A yau 5 ga watan Mayu 2026 tsohon Shugaban Kasa Marigayi Umaru Musa ’Yar’adua ya cika shekaru 16 da rasuwa. Tsohon shugaban ya rasu ne a...
Shugaban rukunin jami’o’in MAAUN, Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo, ya bayyana rasuwar tsohon wakilin VOA kuma fitaccen ɗan jarida, Saleh Shehu Ashaka, a matsayin babban rashi ba...
Wata Babbar Kotun Jihar Kano ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya kan wani mutum mai suna Abdulaziz Umar, bayan samun sa da laifin kashe Mubarak...
Daba a harkokin siyasa ta dade tana zama wata babbar barazana ga zaman lafiya da tsaro a Jihar Kano, inda ake yawan amfani da matasa a...
Duk da cewa gwamnatin Jihar Kano ta bullo da tsarin kula da lafiyar mata masu juna biyu kyauta, wani bincike ya bankado yadda wasu asibitocin gwamnati...
A yau Litinin, 4 ga watan Mayu, 2026, an cika shekaru 24 cif da aukuwar mummunan hatsarin jirgin sama a unguwar Gwammaja da ke birnin Kano—ɗaya...
Wani jigo a ƙungiyar ADA mai neman rajista a Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC), Dr. Umar Ardo, ya yi barazanar gurfanar da jam’iyyar...