Aƙalla adaidaita sahu 17 da kuma tankokin dakon man fetur guda biyu ne suka kone ƙurmus sakamakon Gobara biyu da...
Mutane a kauyen Jagalari da ke Karamar Hukumar Fune a Jihar Yobe, sun nakasta wani da ake zargi barawon dabbobi ne Rahotanni sun bayyana cewa lamarin...
Jami’an Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) sun gurfanar da Amadu Sule, Daraktan Kamfanin TMDK Terminal Limited, a gaban kotu kan zargin sama da...
Gwamnatin Jihar Kano ta dakatar da ma’aikata uku biyo bayan mutuwar wata mata mai suna Aisha Umar, a Asibitin Abubakar Imam Urology Center da ke Kano,...
Sojojin dake aiki a karkashin rundunar 6 Brigade, sector 3 da kuma ‘Operation Whirl Stroke’ sun kama wasu maza biyu da ake zargi da safarar bindigogi...
Wata mata maii suna, Nnenna Anozie, matar John Anozie, wanda tsofaffin jami’an rundunar SARS suka sace a watan Yunin 2017, ta nemi babbar kotun tarayya da...
Hukumar Hana Safarar mutane na kasa NAPTIP a ranar Talata ta bayyana cewa jami’an ta sun ceto wasu yara 58 daga cikin 300 din da suka...
An sake samun wasu sabbin hare-haren ƴan bindiga a sassan jihar Katsina dai dai lokacin da ake jita-jitar cewa gwamnatin jihar na wani shirin sakin ɗimbin...
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana kansa a matsayin muƙaddashin shugaban ƙasar Venezuela, kwanaki kaɗan bayan ya kai hari ƙasar inda aka kama Shugaba Nicolas Maduro...
DAGA AHMAD MUHAMMAD SANI GWARZO, ANIPR Wata sanarwa da aka fitar ga manema labarai ta yaba da irin gagarumar gudummawar da Aminu Abdullahi Ibrahim ke bayarwa...
Duk da rade-radin da ke yawo a fagen siyasar Kano cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf na shirin sauya sheka daga jam’iyyar NNPP zuwa APC a Litinin,...
Tsohon Babban Hafsan Sojin Ƙasa, Laftanar Janar Tukur Buratai (mai ritaya), ya yi gargaɗin cewa yawaitar amfani da rundunar soji wajen ayyukan tsaron cikin gida a...
Ƙungiyar Amotekun mai samar da Tsaro a yankin jihohin yammacin Najeriya ta sanar da kama mutane 38 da aka samu a cikin wata mota kirar Mercedes-Benz...
Rundunar ƴansandan Jihar Kano ta kama wani da ake zargin yana dillancin miyagun ƙwayoyi tare da wasu mutum biyar da ake zargin ƴan daba ne, a...
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, Mataimakinsa Kashim Shettima, tare da wasu manyan jami’an fadar shugaban ƙasa, na shirin kashe Naira biliyan 12.2 wajen tafiye-tafiye a cikin...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta shirya kashe N3.2 biliyan domin tsaftace ofisoshinta da kuma abinci da kayan makwalashe a kasafin kuɗin...
Gwamnatin Jihar Katsina ta bayyana dalilin da ya sa take shirin sakin mutum 70 da ake zargi da aikata laifukan da suka shafi ta’addanci. Gwamnatin ta...
Gwamnatin Tarayya da Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) sun shirya bayyana wata gagarumar yarjejeniya da aka kulla domin karfafa zaman lafiya da inganta karatu a jami’o’in kasar...
Aƙalla mutane 10 ne ake zargin sun rasa rayukansu, ciki har da kansilar mazaɓar Akete a ƙaramar hukumar Donga ta jihar Taraba, sakamakon wani sabon rikici...
Wani dan jarida a Jihar Kano kuma ma’aikacin Premier Radio, Alhaji Aminu Abdullahi Ibrahim, ya shirya wani taron horaswa tare da rabon audugar mata kyauta domin...