Shugabannin riƙon ƙwarya na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a Jihar Kano tare da manyan masu ruwa da tsaki a...
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta ayyana gwamnan jihar Ekiti, Abiodun Oyebanji na jam’iyyar APC, a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar...
Daga Shariff Aminu Ahlan A siyasa, samun karɓuwa da nuna ƙwarewa a aiki kan jawo yabo daga masu goyon baya, amma a lokaci guda kan haifar...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa wani mutum mai suna Zakaria Garba hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samunsa da laifin hannu a...
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta yanke wa wata mata mai suna Raya Haruna hukuncin daurin shekaru goma a gidan yari bisa...
Iran ta sake rufe mashigin Hormuz a yau Juma’a, maimakon tafiya Switzerland da aka tsara za a tattauna game da yarjejeniyar da Amurka da Tehran suka...
Wata mata amarya ce ta jefa kishiyarta cikin mawuyacin hali bayan da ake zargin ta kwarawa matar tafasasshen ruwan zafi a fuska da jikinta a garin...
Rundunar Ƴansandan Kwara ta kama wani da ake zargi yana hanyarsa ta kai kayan aiki ga ‘yan bindiga da sauran ƙungiyoyin masu aikata laifi a wasu...
Gwamnatin Jihar Kano ta sake nanata aniyarta ta ƙarfafa haɗin gwiwa tsakanin kafafen yaɗa labarai da hukumomin tsaro domin tabbatar da zaman lafiya, kare dimokuraɗiyya da...
Shugaban Jam’iyyar Peoples Redemption Party (PRP), Dakta Hakeem Baba Ahmed, ya soki gina gidajen da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta yi wa alkalan Kotun Ɗaukaka...
Amurka ta fitar da sharuɗoɗi 14 da ke ƙunshe a cikin yarjejeniyar fahimtar juna tsaƙaninta da Iran wanda ya kama hanyar kawo ƙarshen yaƙin gabas ta...
Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Legas ta yi nasarar kashe wata gobara da ta tashi a hawa na uku na ginin bankin Polaris da ke kan...
Wani jigo a siyasar Karamar Hukumar Tarauni, Hon. Abubakar Abdullahi Babaleliya Unguwa-Uku, ya jaddada kudurinsa na ci gaba da bayyana ayyukan alheri da kyawawan manufofin ci...
Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kano kuma ɗan takarar gwamna na jam’iyyar NDC, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya kalubalanci Gwamnatin Jihar Kano da ta fito da sahihan hujjoji...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Akwa Ibom da ke kudancin Najeriya ta ce ta kama wani mutum mai suna Musa Idris da ake zargi da karɓa da...
Hukumar kula da sadarwa ta Najeriya ta fara nazari akan kuɗaɗen da ake biya wajen kira da aikewa da saƙonnin kar-ta-kwana a ƙasar, shekaru 8 bayan...
Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya ta karyata rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa Gwamnatin Tarayya da Majalisar Dokoki ta Kasa na...
Ƙungiyar Tsofaffin Daliban Kwalejin Haɗaka ta Karaye (KAROBA) ta sake jaddada aniyarta na ganin an sake buɗe Kwalejin Haɗaka ta Karaye (Unity College, Karaye), wadda aka...
Hukumomin tsaro a Najeriya sun kama aƙalla mutum takwas bisa zargin yaɗa labaran ƙarya da bayanan da ke haifar da ruɗani a kafafen sada zumunta, yayin...
Wani mutum mai shekaru 45, Auwalu Adamu, ya rasa ransa bayan da ake zargin sabuwar matarsa ta biyu, Khadija Sulaiman, ta daba masa wuƙa har lahira,...