Kotun Ƙoli na shirin yanke hukunci kan rikicin shari’ar da ya dabaibaye Masarautar Kano. Ana sa ran kotun za...
Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) reshen jihar Kano ta sanar da kama mutane 56 tare da tarwatsa wurare da dama...
Ministan Tsaro, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya gayyaci dukkan shugabannin rundunonin sojin Najeriya zuwa ofishinsa domin gudanar da wani muhimmin taro kan sababbin hare-haren da...
Al’ummar unguwar Tukuntawa da ke jihar Kano sun shiga alhini bayan da wasu ’yan daba suka kashe wani matashi dan kwamitin tsaron yankin mai suna Usaini...
Jami’ar Bayero University Kano (BUK) ta sanar da fara bincike kan wani ɗalibi da ake zargi da amfani da sunan mace wajen damfarar mutane da sunan...
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da shirin gudanar da wani babban bikin nishadi da al’adu mai suna Eid Fest, wanda za a yi a ranar 28...
Ƙungiyar agaji ta ICRC ta ce kusan yara miliyan 6,400,000 ke fama da tamowa ko rashin abinci mai gina jiki sakamakon tashe tashen hankulan da aka...
Ƙungiyar masu samar da ruwan leda, wato pure water, a jihar Kano ta sanar da ƙarin farashin ruwan a faɗin jihar. Ƙungiyar ta ce matakin ya...
Shugaban Iran, Masoud Pezeshkian ya ce duk wanda ke tunanin zai iya rusa ƙasar Iran yana cikin ruɗani da rashin sanin yadda al’amuran duniya suka wakana...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sauke Shugaban Ma’aikatan Jihar, Abdullahi Musa, daga mukaminsa nan take. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da Daraktan...
Lauyoyin da ke aiki a Ma’aikatar Shari’a ta Jihar Kano sun sanar da cewa za su tsunduma yajin aikin sai baba ta gani daga tsakar daren...
Sabbin matakan da Majalisar Dokokin Jihar Kano ta dauka na fara shirin tsige Mataimakin Gwamna, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo, ba shakka sun tayar da gagarumin rikici...
Wasu matasa biyu ‘yan uwan juna, Sadiq Isyaku da Auwalu Isyaku, sun rasa rayukansu bayan sun nutse a wani kudiddifi da ke unguwar Kureken Sani a...
Fitaccen ɗan gwagwarmayar al’umma, Comrade Salisu Gambo Ditol, ya bayyana cewa siyasar da ba ta da ƙarfi a bangaren adawa ba za a iya kiranta cikakkiyar...
Dakarun soji na Operation HADIN KAI sun daƙile hare-haren da mayakan ISWAP suka kai kan sansanonin sojoji guda biyar a lokaci guda a wuraren Delwa da...
Majalisar ƙwararru ta Iran, wadda ta ƙunshi mutum 88 kuma take da alhakin naɗa manyan jami’an addini da na siyasar ƙasar bisa kundin tsarin mulkin ƙasar,...
Ƙungiyar masu gidajen mai a Najeriya ta yi gargadin cewa farashin litar man fetur na iya kai wa naira 2000, a yayin da diesel na iya...
Rahotanni sun bayyana cewa Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal Dare ya sauya sheƙa daga jam’iyyar PDP zuwa APC mai mulki a ƙasar. Mataimaki kuma muƙaddashin Gwamnan, Mani...
Aƙalla mutane uku ake kyautata zaton sun rasu a cikin motar ɗaukar Lemo, bayan da ta daki motar Tirela a garin Imawa da ke ƙaramar hukumar...
Daga Abbas Ibrahim, tare da gudummawar Kabiru Fulatan; Abdullahi Yusuf; Salisu Ibrahim; Mustapha Muhammad da Muhammad Ya’u Rundunar Kano Neighbourhood Watch Security Corps, wadda gwamnatin...