Uwargidan tsohon shugaban ƙasa, Aisha Buhari ta bayyana cewa marigayi mijinta, Muhammadu Buhari, ya taɓa fara kulle ƙofar ɗakinsa sakamakon...
Rundunar ’Yan Sandan Nijeriya ta sanar da cewa za ta sake fara aiwatar da dokar lasisin gilashin mota mai duhu (Tinted Glass Permit), tana mai cewa...
Noman rani a Najeriya na fuskantar babbar barazana sakamakon tsadar kayan noma, musamman taki da sauran muhimman abubuwan da manoma ke amfani da su, a wani...
An yi zargin wani mutum da yanka makogaran wani Ladani mai suna Malam Zubairu a Masallacin Yusuf Garko da ke yankin Maraba a unguwar Hotoro da...
Jami’an tsaro na hadin-gwiwa karkashin ‘Operation MESA’ sun ceto mutum uku daga cikin mutane biyar da aka sace a lokacin wani harin ‘yan bindiga da daddare...
Arewa Rents kasuwace ta yanar gizo wacce ke mayar da hankali kan hayar gidaje, sayar da kadarori, da haya ta wucen gadi a Arewacin Najeriya ta...
Jariri mai watanni takwas a Duniya da wata mata sun rasu sakamakon hatsarin mota da ya auku a kan titin Ikorodu da ke jihar Legas, bayan...
Mazauna unguwar Sheka Sabuwar Gandu da ke cikin birnin Kano sun shiga firgici, bayan wasu da ba a san ko su waye ba sun kashe wata...
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta sanar da haramta karɓa ko sauya ɗalibai zuwa aji na Senior Secondary School Three (SS3) a dukkan makarantu na gwamnati da masu...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da kafa wata runduna ta musamman da za ta ke tsaron tashoshin mota da sauran wuraren taruwar jama’a...
Darakta Janar na hukumar kula da ingancin ayyuka ta Kasa (National Productivity Centre – NPC), Dakta Baffa Babba Dan Agundi, ya taya Gwamnan Jihar Jigawa, Malam...
A wani yunkuri na inganta hanyoyin zirga-zirga da rage wahalhalun da al’umma ke fuskanta, zababben Shugaban Karamar Hukumar Rimin Gado, Hon. Muhammad Sani Salisu Jili, ya...
Wani jirgin sama mai zaman kansa mallakin kamfanin Flybird ya yi saukar gaggawa a safiyar Lahadi a Filin Jirgin Sama na Malam Aminu Kano (MAKIA), bayan...
Shugaban Ƙungiyar ’Yan Jarida ta Ƙasa (NUJ), Kwamared Alhassan Yahaya, ya yabawa Majalisar NUJ ta Jihar Kano bisa sabbin tsare-tsare, jagoranci mai haɗa kai da kuma...
Sunansa Manjo Patrick Chukwuma Kaduna Nzeogwu kuma shi ne sojan da ya jagoranci juyin mulkin farko a Najeriya. Juyin mulkin na watan Janairun 1966 shi ne...
Hukumomin tsaron kasar Ghana sun ce sun kama ‘yan Najeriya 32 a wani samame da suka kai a yankin Tuba da ke Kasoa, bisa zargin hannu...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Ekiti ta gurfanar da wasu mutane uku a gaban Kotun Majistare da ke Ado-Ekiti bisa zargin satar kaji 500, wadanda darajarsu ta...
Hukumar Kula da Tsarin Inshorar Lafiya ta Jihar Kano (KSCHMA) ta bayyana cewa sama da yara 124,802 ‘yan kasa da shekara biyar sun shiga kuma suna...
Dakarun sojin Najeriya karkashin rundunar Operation Hadin Kai sun dakile wani hari da ‘yan ta’addan ISWAP suka kai kan wani sansanin soji a yankin Mairari na...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sake ƙaryata raɗe-raɗin da ke cewa ana yi wa Kiristoci kisan kare dangi a Najeriya, inda ya jaddada cewa ba...