An wayi gari a ranar Litinin da cigaba da luguden wuta tsakanin kasashen Iran da Isra’ila, wanda ya barke tun...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarni na musamman ga hukumomin tsaro na ƙasa da su gaggauta ɗaukar matakan da za su kawo ƙarshen...
Majalisar Dattawan Najeriya na shirin ƙara yawan alƙalan Kotun Ƙoli daga 21 zuwa 30, domin rage cinkoson shari’o’i da ke taruwa a gaban kotun da kuma...
Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU), reshen Jami’ar Yusuf Maitama Sule ta Kano (YUMSUK), ta bayyana rashin amincewarta da yadda aka gudanar da zaɓen sabon Mataimakin...
Jami’ar Cité Universitaire de Paris, wacce ke daga cikin manyan jami’o’i a duniya, ta karrama Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo da Lambar Girmamawa ta Musamman saboda gudunmawarsa...
Hukumar shirya jarabawa ta ƙasa (NECO) ta gudanar da jarabawar shiga makarantun sakandaren gwamnati na tarayya, wato Unity Colleges, ga fiye da dalibai 64,000 daga Najeriya,...
Mutum biyar sun rasa rayukansu, yayin da wasu huɗu suka jikkata, sakamakon dawowar wata irin wutar lantarki mai ƙarfi a unguwar Tudun Wada Pantami da ke...
Wani sabon rahoto da Cibiyar Bincike ta Pew ta fitar ya nuna cewa addinin Musulunci shi ne ke ƙara yaduwa da sauri fiye da duk wani...
Rundunar Tsaron Najeriya ta bayyana cewa ta kama wani ɗan ƙasar China yayin wani gagarumin samame da dakarunta suka gudanar a Jihar Borno, domin ci gaba...
Isra’ila ta ƙaddamar da wani babban hari kan Iran, wanda ya ƙara fito da rikicin da ƙasashen suke yi a bayan fage na tsawon lokaci zuwa...
Wani ɗan ƙasa mai kishin jihar Kano, Alhaji Abdussalami Muhammad Yaro, ya bayyana damuwa mai zurfi dangane da jinkirin yanke hukunci a Kotun Koli kan rikicin...
Tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Dr. Bukola Saraki, ya bayyana damuwarsa kan yadda matsayi da ƙarfin Majalisar Tarayya ke ci gaba da raguwa a karkashin tsarin mulki...
Gwamnatin Tarayyar Amurka ta nesanta kanta daga harin da Isra’ila ta kai wa Iran da safiyar Juma’ar nan, lamarin da ya kara dagula al’amura a yankin...
Kungiyar Nigeria Democracy Working Team (NDWT) ta mayar da martani mai zafi kan kalaman da tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya yi a...
Mahukunta a Ghana sun rufe sama da gidajen rediyo 60 da aka zarga da karya ƙaidoji. Gidajen Rediyon da suke alaƙa da fitattaun ƴan adawa abin...
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana cewa Majalisar Dattawa ta 10 ta karɓi da kuma gabatar da ƙudurin dokoki guda 844 tun bayan da...
Rundunar sojin Nijeriya ta ce dakarunta sun yi nasarar kashe wasu ‘yan ta’adda yayin wani samame da ta kai garin Kunchin Kalgo a ƙaramar hukumar Tsafe...
Shugaba Tinubu ya fara da tunawa da Ranar Dimokuraɗiyya ta gaskiya a Najeriya, wato 12 ga watan Yuni. Ya yi wa jaruman da suka sadaukar da...
Akalla mutum 204 ne suka rasa rayukansu a wani mummunan hatsarin jirgin sama da ya auku da safiyar Alhamis a birnin Ahmedabad, da ke arewa maso...
Gwamnatin Jihar Kano ta karyata zargin da wata ƙungiya ke yadawa cewa ta karɓi sabon bashi na dala miliyan 6.6 daga ƙasashen ƙetare, tana mai bayyana...