Rahotanni daga Al Jazeera sun bayyana cewa an kashe Ministan Tsaron ƙasar Mali, Sadio Camara, a wani hari da ake zargin ‘yan ta’adda ne suka kai...
Shugaban Ƙasar Amurka, Donald Trump, tare da Mataimakinsa, JD Vance, sun tsallake rijiya da baya a wani harin bindiga da aka kai a wurin taron da...
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya EFCC ta kama wani ɗan asalin ƙasar Kamaru mai suna Bekono Eric bisa zarginsa da aikata damfarar...
Sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta ce ba za ta biya diyyar Naira biliyan 1 ga tsohon gwamnan jihar ba, Yahaya Bello. Kotun...
Babban Jami’in lafiya a matakin farko na Jihar Kano, Nasiru Abdulhamid, ya bayyana cewa kusan kashi 85 cikin 100 na mace-macen da cutar zazzabin cizon sauro...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Allah ya yi wa babban malamin darikar Tijjaniyya a Jihar Kano, Sheikh Malam Warsu Kurna rasuwa. Malamin ya rasu ne da safiyar ranar...
Aminu Abdullahi Ibrahim Abin da ya faru a Kano ya zama dole ya bata ran duk wanda ke girmama mutunci, al’ada, da kuma mutuncin mata. Lamarin...
Babban Jami’in lafiya a matakin farko na Jihar Kano, Nasiru Abdulhamid, ya bayyana cewa rashin tsaftar muhalli na taka muhimmiyar rawa wajen ƙara yawaitar cutar zazzabin...
Rundunar ’yansandan Jihar Kano ta ce ta ceto wani ƙaramin yaro mai shekara biyu da aka sace a jihar, tare da kama mutane uku da ake...
Tsohon Shugaban karatu daga gida na National Open University of Nigeria, Farfesa Abdalla Uba Adamu, ya sanar da yin ritaya daga aiki a Jami’ar Bayero ta...
Tsohon gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa rashin kulawa da aka yi wa Masu Buƙata ta Musamman ne ke haddasa yawaitar mabarata a...
A Jihar Filato da ke tsakiyar Najeriya, wasu fusatattun Matasa sun kashe mutane uku ta hanyar ƙona su da ransu, bayan zargin su da hannu a...
Ƙungiyar Nigerian Academy of Engineering (NAE) ta bai wa fitaccen attajirin Afirka, Aliko Dangote, lambar girmamawa ta Honorary Fellow, domin yabawa gudummawar da ya bayar wajen...
Mutum guda ya rasa ransa bayan wata tankar mai dauke da fetur ta murkushe wani Adaidaita Sahu da ke tsaye a yankin Oke Ado da ke...
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta kama tsohon shugaban bankin Skye Bank , Tunde Ayeni, bisa zargin aikata badakalar kuɗi mai yawa....
Matsalar rashin wadataccen ruwan sha na ci gaba da tsananta a wasu sassan Jihar Kano, musamman a wannan lokaci na tsananin zafi, lamarin da ke jefa...
A wannan Jumma’a ake gurfanar da sojoji 36 da ake zargi da yunkurin juyin mulki ga Shugaban Najeriya Bola Tinubu, gaban Kotun Soji na musamman a...
Wani jirgin sama dauke da fasinjoji ya kauce daga kan titin sauka a filin jirgin saman Mandera da ke arewa maso gabashin Kenya a ranar Juma’a,...
Wani hari da wasu ‘yan bindiga da ba a tantance ko su waye ba suka kai a ƙaramar hukumar Rogo ta Jihar Kano ya yi sanadiyyar...
Attajirin ɗan kasuwa na Afirka, Aliko Dangote, ya bayyana shirinsa na gina wani sabon matatar mai mai ƙarfin tace ganga 650,000 a rana a yankin Gabashin...