Dr. Aminu Magashi Garba, tare da jami’an Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Jihar Kano (SEMA), sun kai ziyarar jaje tare da kai tallafin gaggawa zuwa...
Shugaban Kwamitin Haɗin Gwiwa na Jihar Kano kan Yaƙi da Shan Miyagun Ƙwayoyi da Safarar Haramtattun Ƙwayoyi, Muhuyi Magaji Rimin-Gado, ya yi kira ga ’yan siyasa...
An samu hatsarin mota a safiyar yau Talata a ƙarƙashin gadar Shataletalen Dangi da ke birnin Kano, bayan da wata mota ta kife yayin da take...
Kotun ɗaukaka ƙara ta soke hukuncin Babbar Kotun Tarayya da ya umarci Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta (INEC) ta soke rajistar jam’iyyar ADC da wasu jam’iyyun...
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ƙi ganawa da wata tawaga ta musamman da Shugaban Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa, ya aiko zuwa Najeriya domin tattauna...
Hukumomin Libya da ke Benghazi sun kori baƙin-haure aƙalla 117,350 na ƙasashe daban-daban waɗanda ke zaune a ƙasar ba bisa ƙa’ida ba, yayin da ‘yan Sudan...
Jami’an tsaro sun samu gagarumar nasara a yaƙi da ’yan bindiga bayan da suka hallaka wani fitaccen shugaban ’yan bindiga da aka fi sani da Iliya...
Gwamnatin Jihar Filato ta ce mutum 14 sun rasu, yayin da ake zargin mutum 441 sun kamu da cutar kwalara tun bayan ɓarkewar cutar a watan...
Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun nemi Naira miliyan 200 a matsayin kuɗin fansa domin sakin Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku...
Wani ɗalibin Jami’ar Jos mai suna Ibrahim Mbaya ɗan shekaru 25 ya rasa ransa, sakamakon dukansa da ake zargin ɗalibai sun yi bisa zargin satar wayar...
Gwamnatin Jihar Sakkwato ta ba da umarnin rufe dukkan makarantun firamare da sakandare da ke ƙananan hukumomi 20 cikin 23 na jihar, sakamakon tabarbarewar al’amuran tsaro...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta kama wata matashiya mai shekaru 25 da ake zargi da yanke mazakutar saurayinta a wani otal da ke unguwar Badawa...
Ana ci gaba da aikin ceto bayan da wani ginin dakunan kwanan ɗalibai mai hawa uku ya rushe a garin Oko da ke Ƙaramar Hukumar Orumba...
Ruwan sama mai ƙarfi tare da iska ya haddasa mummunar barna a garin Dangamau da ke ƙaramar hukumar Kusada ta Jihar Katsina, inda gidaje sama da...
Akanta Janar na Ƙasa, Shamseldeen Ogunjimi, zai gurfana a gaban Kwamitin Wucin Gadi na Majalisar Wakilai a yau Litinin domin yin bayani kan yadda aka ware...
Mamakon ruwan sama da ambaliya ruwa sun yi sanadiyyar mutuwar mutane 107 da jikkata wasu 344, tare kuma da lalata ɗaruruwan gidaje tun daga ƙarshen watan...
Gwamnatin Jihar Bauchi ta musanta rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa Gwamna Bala Abdulkadir Mohammed ya amince da kayyade sadakin...
Dakarun Operation Hadin Kai sun cafke wani soja da ake zargi da hannu wajen kai wa ƙungiyoyin ‘yan ta’adda kayan aikin soja da kayan sawa na...
Hukumar gudanarwar Kwalejin Fasaha ta Jihar Kogi (Kogi State Polytechnic), Lokoja, ta dakatar da malamai bakwai daga aiki bisa zarge-zarge daban-daban da suka haɗa da sayar...
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi NDLEA ta sanar da kama ƙwayoyi da darajarsu ta kai Naira biliyan 10 a tashar ruwan Legas, tare...