Wata Babbar Kotun Tarayya a Abuja ta hana Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) amincewa ko shiga kowane taro a jihohi da kwamitocin da...
A Jihar Kano kimanin mutane dubu biyar daga yankunan Kubaraci da Tsauni Kasuwar Gemu Fulani dake ƙaramar hukumar Madobi sun gudanar da zanga-zangar lumana, domin nuna...
Harin da wasu da ake zargin ’yan daba masu alaƙa da siyasa suka kai Kasuwar Siyar Da Wayoyi Ta Farm Cente da ke Kano ya janyo...
Allah Ya yi wa tsohon Shugaban Hukumar Tsara Birane ta Jihar Kano (KNUPDA), TPL Alhaji Isyaku Mukhtar Kura rasuwa a daren ranar Talata, kamar yadda majiyoyi...
Aƙalla mutane biyu sun rasa rayukansu, yayin da wasu biyar suka jikkata a wani hatsarin mota da ya auku a yankin Obere da ke kan hanyar...
Mazauna ƙauyen Kurawa da ke Ƙaramar Hukumar Sabon Birni a jihar Sakkwato sun shiga halin fargaba sakamakon ɓarkewar cutar Sankarau, wadda ta yi sanadiyyar asarar rayuka...
Shugaban Gwamnatin Jamus, Friedrich Merz, ya bayyana cewa bai ga wata takamaimiyar dabara da Amurka ta riƙe ba domin fitar da kanta daga yaƙin da take...
Jita-jitar cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na shirin fara karɓar haraji ga masu amfani da na’urorin hasken rana (solar) ta bazu a kafofin sada zumunta,...
Jami’an Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) reshen Jihar Edo ta sanar a ranar Litinin cewa ta kama magungunan, ciki har da...
Sheikh Ibrahim Khalil, fittacen malamin addinin Musulunci kuma shugaban majalisar malamai a Kano, ya bayyana cewa ya fi dacewa malamai su shiga harkokin siyasa maimakon ci...
Rundunar ‘yan sanda ta sanar da kama wasu mutane hudu da ake zargi da hannu a ayyukan fashi da makami a Jihar Kaduna, tare da kwato...
‘Yan bindiga sun kai hari wani gidan marayu a Jihar Kogi da ke arewa ta tsakiyar Nijeriya, inda suka yi garkuwa da ɗalibai 23 a wani...
Al’ummar garin Gwangwan da ke karamar hukumar Rogo a Jihar Kano sun bukaci Gwamnatin Jihar Kano da ta gaggauta daukar matakin gyara gadar da ta lalace...
Ƙungiyar PRP Vanguard Akida ta zargi wani ɓangare na jam’iyyar People’s Redemption Party (PRP) da yunƙurin karkatar da manufofinta daga asalin akidar kare muradun talakawa, tana...
Wasu da ake zargin ‘yan daba ne sun kai hari a kasuwar sayar da wayoyi ta Farm Center da ke jihar Kano a tsakar rana, lamarin...
Majalisar Tuntuba ta Masu Ruwa da Tsaki ta Karamar Hukumar Garko ta yi kira ga jam’iyyun siyasa da su fifita cancanta, mutunci, da kuma tarihin da...
Gwamnatin tarayya za ta ƙaddamar da sabon tsarin tantance littattafan da akekoyarwa a makarantun firamare da ƙananan makarantun sakandare da manyan makarantun sakandare a Nijeriya” Cikin...
Marasa lafiya na ci gaba da fuskantar matsananciyar wahala a asibitocin gwamnati, inda suke shafe dogon lokaci kafin samun damar ganin likita a Najeriya Binciken da...
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da kammala shirye-shirye domin gudanar da bikin Ranar Ma’aikata ta shekarar 2026 cikin tsari mai kyau. Shugabar Ma’aikatan Gwamnatin jihar, Hajiya...
Mutane biyu sun mutu a wani mummunan hatsarin mota da ya afku a hanyar Bypass da ke Kaduna, kusa da yankin Sabuwar Fanteka. Ammasco Radio ta...