Akalla mutum biyar ne suka rasa rayukansu sakamakon ɓarkewar annobar ƙwalara a Jihar Filato, yayin da hukumomin lafiya suka tabbatar da kamuwar wasu mutum 11 da...
Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya dakatar da Babbar Darakta a Hukumar Tsara Muhallai da Ci gaba ta Jihar Kano (KNUPDA) Arc. Hauwa Hassan...
Shugaban Kwamitin Wayar da Kan Jama’a Kan Rajistar Masu Zaɓe na Jihar Kano, Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya, ya sanar da kafa kwamitoci 12 na musamman domin...
Gwamnatin Jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon janar na soja mai ritaya, Rabe Abubakar, wanda ya rasu yayin da yake tsare a hannun ’yanbindiga. A...
Rukunin Jami’o’in Maryam Abacha American University of Nigeria (MAAUN) ya taya Mataimakiyar Shugabar Jami’ar Northwest University Kano, Farfesa Amina Salihi Bayero, murnar cika shekaru 56 da...
Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Najeriya (EFCC)...
Wata kotu a Koriya ta Kudu ta yanke wa tsohon shugaban ƙasar, Yoon Suk Yeol, hukuncin daurin shekaru 30 a gidan yari bayan samunsa da laifin...
Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) a Jihar Kano ta kama wani matashi mai suna Abubakar Muhammad, bisa zargin safarar makamai masu haɗari zuwa garin Funtua...
SAKON SHUGABA BOLA AHMED TINUBU A RANAR DIMOKURAƊIYYA TA 12 GA YUNI, 2026 ‘Yan uwana ’yan Najeriya, A yau muna bikin dimokuraɗiyya da kuma juriyar...
Wata gobara da ta tashi a kasuwar kayayyakin amfanin gida da ofis akan titin Murtala Mohammed a jihar Kano ta ƙone ɗaukacin kasuwar ƙurmus. Gobarar ta...
Majalisar Matasan Arewa (Northern Youth Assembly – NYA) ta yaba wa Majalisar Dokoki ta Kasa bisa amincewa da kudirin gyaran kundin tsarin mulki da zai bai...
Cutar Kwalara ta barke a jihar Borno inda mutum 7,850 sun kamu kuma cutar ta yi ajalin mutum 74. Bisa ga wani bayanai da ma’aikatar lafiya...
Majalisar Dattijan Najeriya ta yi amai ta lashe game da kiran jami’an tsaro su kamo tsohon shugaban kamfanin mai na ƙasar Mele Kyari sakamakon ƙin bayyana...
...Korafin Tsare Yarinya Ta Hanyar Nuna Bangaranci Na Shirin Jefa Alkalin Hisba Cikin Tsaka Mai Wuya KANO – Zarge-zargen rashin adalci da nuna son rai...
Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA), reshen Jihar Kano, ta kama mutane 73 da ake zargi da hannu a harkokin ta’ammali...
Hukumar ICPC ta yi gargaɗin cewa duk wani ma’aikaci ko cibiyar rajistar Lambar Shaidar Ɗan Ƙasa (NIN) da aka samu da laifin yi wa baƙi rajista...
Gwamnan Jihar Katsina Malam Dikko Umaru Radda, ya janye daga kan matsayarsa ta baya na rashin yin sulhu da ‘yan bindiga da ke addabar al’ummomin jihar,...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da sabbin naɗe-naɗe da sauye-sauye a mukaman wasu masu ba shi shawara na musamman, a wani yunƙuri na...
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Juma’a a matsayin ranar hutu ga jama’a domin tunawa da shekaru 27 da Najeriya ta yi tana gudanar da tsarin mulkin...
An yabawa Dakta Bala Wunti, fitaccen jami’i a fannin mai da iskar gas kuma bawan gwamnati, a matsayin shugaba mai kishin jama’a da nasara bayan wata...