Mai Bai wa Gwamnan Jihar Kano Shawara ta Musamman kan Harkokin Wayar da Kai, Hajiya Bilkisu Yakubu Indabo, ta bayyana cewa gwamnatin jihar na shirin ƙaddamar...
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya mayar da martani ga tsohon Shugaban Ƙasa, Olusegun Obasanjo, inda ya ce bai taɓa nadamar adawa da yunƙurin wa’adin...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta ce ta ƙwato na’urorin hasken rana (solar) guda 160 da darajarsu ta kai kimanin Naira miliyan 59.2, waɗanda ake zargin...
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta wallafa bayanan sirri da takardun shaidar ‘yan takarar shugaban ƙasa da na majalisar dokoki ta ƙasa domin...
Daga Safiya Muhammad Usman Hukumar Gandun Daji tare da haɗin gwiwar ƙungiyar Global Environment and Climate Conservation Initiative (GECCI) sun gudanar da taron bita na...
Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya (NLC) reshen Jihar Kano ta roƙi ma’aikatan gwamnati da su kwantar da hankalinsu tare da yin haƙuri kan jinkirin da aka samu...
Gwamnatin Jihar Kano ta kama mutane biyu da ake zargi da yanka tare da sayar da filayen gwamnati da ke Rimin Zakara a Ƙaramar Hukumar Ungogo....
Hukumar Yaƙi da Fataucin Mutane ta Ƙasa (NAPTIP) reshen Jihar Jigawa ta ce ta ceto mutane 258 tare da haɗa su da iyalansu tun bayan kafa...
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa bai kamata a riƙa tura dakarun sojoji domin kula da tsaro a lokacin gudanar da...
Jami’an NSCDC sun kama wani matashi mai shekara 27 bisa zargin yunƙurin satar babur Adaidaita Sahu a kan titin IBB da ke cikin birnin Kano. Mai...
Babbar Daraktar Hukumar Kasuwanci ta Duniya WTO, Ngozi Okonjo-Iweala, ta gargaɗi gwamnatin Tarraya da ta shiga taitayinta wajen ciye-ciyen bashi, ta kuma ce dole ne tsare-tsaren...
Babbar Kotun Jihar Kano ta yanke wa wata amarya mai suna Saudat Jibril hukuncin kisa ta hanyar rataya, bayan ta same ta da laifin kashe mijinta,...
DAGA MUHAMMAD KABIR, KANO Daraktan Kuɗi na Hukumar Raya Kogin Hadejia-Jama’are (HJRBDA), Dr. Musa Illiyasu Kwankwaso, ya bayyana cewa amincewar da Gwamnatin Tarayya ta yi na...
DAGA ALIYU MOHAMMED TONG A mafi yawan ƙauyukan Najeriya, noma shi ne ginshiƙin rayuwar al’umma, domin yana ciyar da iyalai, yana ƙarfafa tattalin arzikin yankuna, tare...
Ƙaramin Ministan Albarkatun Man Fetur mai kula da harkokin Iskar Gas, Ekperikpe Ekpo, ya ce bai kamata ‘yan Najeriya su ci gaba da amfani da itace...
Amintaccen Memba na Shiyya ta A na Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Najeriya (NUJ), Kwamared Abbas Ibrahim, ya buƙaci ‘yan jarida da su fifita kare rayukansu yayin...
Gwamnatin Jihar Kano ta umarci masu talla da masu sana’ar jari bola da suka mamaye karkashin gadar Tal’udu da su gaggauta barin wurin, tare da gargadin...
Wani jami’in soja mai muƙamin Kanal, Abdussalam Ude, ya rasa ransa bayan wasu yan bindiga sun kai hari gidansa da ke unguwar Kurudu a Abuja. Lamarin...
Tsohon sufetan ƴan sandan Najeriya Mike Okiro ya zargi gwamnatin tarayya da raunana rundunar ƴan sanda ta hanyar gaza samar mata da isassun makamai da kayan...
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa ba za ta sake tsawaita wa’adin rajistar masu zaɓe ba, duk da kiraye-kirayen da jam’iyyun...