Matashiya TV za ta yi haɗin gwiwa da cibiyar kasuwanci, masa’antu, ,a’adanai da aikin gona ta Kano don shirya gasar sana’o’i ta matasa a watan Agustan...
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da ƙarin albashi ga jami’an Rundunar Sojin Najeriya da ya kai tsakanin kashi 30 zuwa 80 cikin ɗari, a...
Gwamnatin Tarayya ta umarci shugabannin jami’o’i, kwalejojin kimiyya da fasaha da kwalejojin ilimi a faɗin Nijeriya da su kori duk ɗalibin da aka tabbatar, bayan cikakken...
Wasu kansiloli biyu na Ƙaramar Hukumar Fagge da ke Jihar Kano sun zargi Shugaban Ƙaramar Hukumar, Alhaji Salisu Usman Masu, da hannu wajen shirya harin da...
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta sanar da dakatar da shugabannin ƙananan hukumomi uku a jihar na tsawon watanni uku. Shugabannin ƙananan hukumomin da dakatarwar ta shafa...
Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana cewa gwamnati na duba yiwuwar hana zirga-zirgar baburan Okada da adaidaita sahu a wasu sassan birnin Abuja...
Akalla mutum biyu sun rasa rayukansu sakamakon mummunar ambaliyar ruwa da ta afku a birnin Damaturu, babban birnin Jihar Yobe, bayan ruwan sama mai ƙarfi da...
Ana zargin wasu ’yan bindiga sun yi garkuwa da wasu matafiya da ke cikin tawagar rakiyar amarya daga garin Sheme da ke Jihar Katsina zuwa Jihar...
Gidan talabijin na Matashiya TV ya sanar da shirinsa na gudanar da babbar gasar masu ƙananan sana’o’i a Jihar Kano, a wani ɓangare na bikin cika...
Wata tirela da ke ɗauke da shanu ta kife a shataletalen Tashar Dukku da ke cikin birnin Gombe, lamarin da ya haifar da cunkoson ababen hawa...
Hukumar kula da Harkokin Ɗalibai Masu yi wa Ƙasa Hidima (NYSC), ta gargaɗi masu shirin fara hidima kan cewa ba za a ba su damar farawa...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Jigawa ta ce ta samu gagarumar nasara wajen yaƙi da manyan laifuka, bayan kama wasu da ake zargi da hannu a kisan...
Ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar APM kuma gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya ce tsare-tsaren tattalin arziki da gwamnatin Shugaba Tinubu ta zo da shi...
Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) ta kama wani ƙunshin hodar iblis da aka ɓoye cikin wani turmin katako na gargajiya...
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da gyaran dokar da ta haramta wa makarantu masu zaman kansu ƙara kuɗin makaranta ba tare da bin ƙa’idojin da...
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Ahmad Abubakar Gumi, ya bayyana cewa babu wani laifi idan malaman addini suka shiga siyasa tare da neman mukamai, yana mai cewa...
Ministan Tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya bayyana cewa mahaifiyarsa ta kasance tana sayar da koko da kosai domin tallafa wa iyalansu, yana mai...
Rundunar Sojin Nijeriya ta ce matar wani babban jami’in kula da harkokin kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP tare da ɗanta mai shekara 11 sun miƙa wuya ga dakarun...
Jami’an tsaro da suka haɗa da rundunar Tsaron Fararen Hula (NSCDC), ’Yan Sandan Nijeriya da Sojoji sun kama wani da ake zargin yana kai wa ’yan...
DAGA SAFIYA MUHAMMAD USMAN Cibiyar International Institute of Islamic Thought (IIIT) ta shirya taron horaswa ga mambobin Ƙungiyar Mata ‘Yan Jarida ta Najeriya (NAWOJ), reshen Jihar...