Hukumar kula da ƙananan yara ta Majalisar Ɗinkin Duniya, UNICEF, ta bayyana cewa jihohin Jigawa, Kano da Katsina ne ke sahun gaba a Najeriya wajen yawan...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa, wato National Drug Law Enforcement Agency (NDLEA), ta sake cafke wasu dattawa biyu masu shekaru 83...
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta kai wani samame mai ƙarfi a jihar Katsina, inda ta lalata wata muhimmiyar maboyar ‘yan bindiga tare da kashe...
Wasu makiyaya Fulani mazauna Rugar Waja da ke yankin Fagam a ƙaramar hukumar Gwaram, jihar Jigawa, sun zargi Hakimin Fagam, Alhaji Auwalu, da tauye musu haƙƙoƙinsu...
Wani bincike mai zurfi ya bankado cewa yaduwar haramtattun makamai a Najeriya ta kai sama da miliyan biyar, abin da ke ƙara tsananta matsalolin tsaro a...
Tsohon gwamnan Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso, ya koma jam’iyyar NDC a hukumance tare da karɓar katin zama mamba. Sauya shekar tasu na zuwa ne a daidai...
Dr. Muhammed Musa Zango, wanda aka fi sani da Fatah, ya ayyana kudirinsa na tsayawa takarar Sanatan Kano ta Tsakiya a karkashin jam’iyyar APC, gabanin babban...
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce har yanzu bai yanke hukunci na karshe kan makomarsa ta siyasa ko ta magoya bayansa ba, duk...
Sakataren Gwamnatin Jihar Kano (SSG), Alhaji Umar Faruk Ibrahim, ya ce bincike ya tabbatar da cewa kamfanonin bada bashi ne suka cire sama da Naira biliyan...
An samu nasarar ceto wani ƙaramin yaro mai shekara uku bayan ya faɗa cikin wata rijiya mai zurfin mita 18 a garin Shmarakh, da ke yankin...
Tawagar kai ɗaukin gaugawa ta jami’an ’yan sandan jihar Zamfara da aka tura a ƙauyen Lilo da ke gundumar Wonaka a cikin ƙaramar hukumar Gusau sun...
Wani mutum a gabashin ƙasar Indiya ya ce wahala da yake sha wajen neman cire kuɗin ƴar’uwarsa da ta mutu daga banki, ta tursasa masa zaƙulo...
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta sanar da daukar mataki ladabtarwa kan harbe-harben da ya faru a ranar 26 ga watan Afrilun bana a garin Effurung na...
Kotun Kolin Nijeriya ta tabbatar da shugabancin David Mark na Jam’iyyar ADC inda ta soke umarnin da Kotun Daukaka Ƙara da ke Abuja ta bayar a...
Majalisar Zartarwa ta jihar Kano ta amince da kashe sama da Naira biliyan 61 domin aiwatar da ayyuka daban-daban da suka shafi ci gaban al’umma a...
Wani ɗan yawon buɗe ido ɗan ƙasar Jamus mai shekaru 57 ya rasu bayan da maciji ya cije shi a yayin da yake kallon wasan masu...
Wata gobara da ta tashi da sanyin safiyar Talata ta yi barna a wani gini mai hawa biyu da ke Titin Airport, a Ƙaramar Hukumar Fagge...
Sojojin Najeriya sun kashe a kalla ‘yanta’adda 18 tare da lalata wasu sansanonin ‘yanta’adda da dama a farmakan da aka tsara kai wa a fadin jihar...
mazauna ƙauyuka sama da 30 da ke yankin Mada a Jihar Zamfara, sun tsere daga muhallansu sakamakon fargabar hare-haren ’yan bindiga da ke ƙaruwa a yankin....
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Juma’a mai zuwa a matsayin ranar hutu ga ma’aikata a fadin ƙasar, domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya. Sanarwar ta fito...