Masana a harkar man fetur sun bayyana cewa farashin litar fetur (PMS) a Najeriya na iya sauka zuwa kusan naira 900 idan har shirin sulhu tsakanin...
Hukumomi a Afirka ta Kudu sun kama wani mutum mai shekara 28 bayan an gano kunamu 150 rayayyu masu dafi, waɗanda aka ɓoye cikin tufafinsa a...
Gwamnatin Kano Ta Mayar da Hankali Kan Matasa Domin Ƙara Yawan Masu Rajistar Masu Katin Zaɓekan jama’a da ƙarfafa masu cancantar kaɗa ƙuri’a su yi rajistar...
Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke Abuja ta dakatar da aiwatar da hukuncin da Babbar Kotun Tarayya ta yanke, wanda ya umarci Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta...
Babbar Kotun Tarayya da ke Jihar Katsina ta yanke wa wata mata mai suna Hauwa’u Mukhtar hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samunta da laifin haɗa...
Gwamnatin Jihar Katsina ta sanar da wasu sabbin matakan tsaro da suka haɗa da haramta sana’ar POS, wuraren cajin waya na kasuwanci da kuma safarar man...
Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kano, Rt. Hon. Jibril Isma’il Falgore, ya taya al’ummar Musulmi murnar shiga sabuwar shekarar Musulunci ta 1448 Hijiriyya, inda ya bukace su...
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) reshen Jihar Kano ta cafke wani matashi da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi bayan an...
Tsohon Hafsan Sojin Nijeriya, Tukur Buratai mai ritaya, ya yi gargaɗin cewa idan ba a ɗauki matakin gaggawa kan matsalar tsaro ba, Ministoci, da Sanatoci da...
Wani tsoho mai shekaru 65 ya rasa ransa a Jihar Ondo bayan wata takaddama da ta samo asali daga bashin naira 500 da ake zargin ya...
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta yi Allah-wadai da wani hukuncin da ake zargin Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke na neman cireta daga...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Ondo ta gurfanar da wata matar aure a gaban kotu bisa zargin saran mijinta da adda, lamarin da ya haddasa masa mummunan...
Dakarun Sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto matar marigayi Janar Rabe Abubakar mai ritaya daga hannun masu garkuwa da mutane yayin wani samame da suka kai...
Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana ranar Talata, 16 ga Yunin 2026, a matsayin ranar hutu a fadin jihar domin bai wa al’ummar Musulmi damar gudanar da...
Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya (ASUU), reshen Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kano da ke Wudil (KUST Wudil), ta yi watsi da wasu sabbin takardun...
Rundunar Sojojin Najeriya ta ce ta kama wasu ’yan kasashen waje 46 da ake zargin suna zaune a Najeriya ba tare da sahalallun takardun izinin zama...
Jam’iyyar NDC ta tabbatar da Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo a matsayin ɗan takararta na gwamnan Kano, tare da Mustapha Rabi’u Kwankwaso a matsayin mataimakin ɗan takarar...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta umarci Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da ta soke rajistar jam’iyyun siyasa guda biyar, ciki har...
Ƙasashen Biritaniya, France, Germany da Italy sun bayyana cewa a shirye suke su janye takunkuman da aka ƙaƙaba wa Iran. Hakan na ƙunshe ne cikin wata...
Gwamnatin Tarayya ta kashe kimanin naira biliyan 57.78 wajen ayyukan tsaro a cikin watanni huɗun farko na shekarar 2026, duk da cewa hare-haren ‘yan ta’adda, ‘yan...