Wasu ‘yan ta’adda a ƙarƙashin jagorancin Mai Rasha sun ƙone gidan wani basarake a garin Yankuzo, Babangida Hamza, a ƙaramar hukumar Tsafe a jihar Zamfara a...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifukan da ake aikatawa a jihar na da alaƙa da...
Shugaban Amurka Donald Trump ya ba da umarnin cewa a harbe duk wani jirgin ruwan Iran da aka kama yana dasa nakiya a mashigar ruwa ta...
Dakarun Rundunar Operation HADIN KAI sun kai jerin farmaki na musamman ta sama, inda suka kashe mayakan ISWAP fiye da 30 tare da tarwatsa hanyoyin samun...
Gwamnatin jihar Kano ta ce ta kammala shirye-shiryen yin auren zawarawa ga mutum 1,500 karkashin shirin tallafin jin ƙai da ta kira “Auren Gata”. Mataimakin babban...
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya nemi Majalisar Dattawa ta amince ya karɓo bashin dala miliyan 516 domin gudanar da aikin gina babbar hanyar Sakkwato zuwa...
Rundunar haɗin gwiwar sojin Najeriya ta Operation Hadin Kai (OPHK) ta ce ta dakile wani hari da ’yan ta’adda suka kai a yankin Kukareta da ke...
Ƙungiyar Kwankwasiyya ta yi Allah-wadai da kalaman da Asari Dokubo ya yi kan jagoranta, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, tana mai cewa kalaman na cike da rashin...
Gwamnatin sojin Jamhuriyar Nijar ta dakatar da ayyukan ƙungiyoyi masu zaman kansu guda 2,900, daga cikin jimillar ƙungiyoyi 4,700 na gida da na waje da ke...
Aƙalla mutane 12 ne suka mutu yayin da wasu kusan 38 suka jikkata sakamakon wata gobara da ta tashi bayan fashewar tankar mai a jihar Cross...
Kungiyar One Kano Agenda ta yabawa Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, bisa naɗin Murtala Sule Garo a matsayin Mataimakin Gwamna, tana mai cewa matakin na...
Tsarin kiwon lafiya a Najeriya na kara fuskantar kuma baya, bayan wani rahoto ya nuna cewa dubban likitocin kasar na ci gaba da barinta zuwa kasashen...
Ƙungiyar Nigerian Democratic Working Group (NDWG) ta bayyana goyon bayanta ga naɗin Hon. Murtala Sule Garo a matsayin wanda aka zaɓa domin zama Mataimakin Gwamnan Jihar...
Rikicin da ya ɓarke tsakanin Amurka da Israila a kan Kasar Iran tun cikin watan Fabrairu, 2026 na ci gaba da haifar da tasiri a rayuwar...
Gwamnan Kano ya miƙa sunan Honourable Murtala Sule Garo domin tantance shi a zauren majalisar dokokin jihar Kano, a matsayin mataimakin gwamna. Wannan na ƙunshe ne...
Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Cross River ta fara nema da bin sahun mutanen da suka yi mu’amala da wani dan kasar China da aka kwantar a...
Wani hari da rundunar sojin sama ta Nijeriya, NAF ya halaka tarin ’yanta’adda a dajin Sambisa da ke yankin arewa masu gabashin kasar, inda yake da...
Dai-dai lokacin da ake fuskantar ƙarancin man jirgi a Najeriya, har ma kamfanonin jiragen sama su ka yi barazanar dakatar da ayyukansu, ko kuma ruɓanya kuɗaɗen...
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta tabbatar da rasuwar wasu maniyyata aikin Hajjin bana su biyu a wani mummunan hatsarin mota da ya auku...
Hukumar Gudanar da Jarrabawar Shiga Makarantun Gaba da Sakandire (JAMB), ta fitar da sakamakon ɗaliban da suka rubuta jarabawar Unified UTME a ranar Litinin, 20 ga...