’Yan Majalisar Dokokin Jihar Kano sun bayyana goyon bayansu ga shirin da ake cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ke yi...
Rikicin siyasar Jihar Rivers na ƙara kamari, yayin da bangarori biyu masu ƙarfin fada-a-ji ke ci gaba da ja-in-ja kan makomar shugabancin jihar, gabanin babban zaɓen...
Tsohon gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya ce bai dace a zargi Gwamna Abba Kabir Yusuf da cin amana ba kan rade-radin sauya sheƙa daga NNPP....
Tsofaffin Ƙansilolin kananan hukumomi daga sassa daban-daban na Jihar Kano sun bayyana cikakken goyon bayansu tare da yin mubaya’a ga Shugaban Riƙo na Jam’iyyar NNPP a...
Jagoran Jam’iyyar NNPP a Najeriya, Sanata Rabiu Kwankwaso ya bayyana ɗaya aga cikin matakan da zai iya ɗauka don tunkarar zaɓen 2027. Yayin jawabinsa a wani...
Siyasar Kano ta shiga wani sabon salo bayan da wani muhimmin taron caucus da Jagoran NNPP na ƙasa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya kira ya fuskanci...
Kungiyar Northern Youths APC New Era ta yi kira ga fitattun jagororin siyasar Arewa, ciki har da Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da Gwamnan Jihar Kano, Abba...
Siyasar Jihar Kano da ke arewacin Nijeriya ta ɗauki ɗumi sakamakon wasu bayanai da suka nuna cewa kowane lokaci daga yanzu Gwamna Abba Kabir Yusuf zai...
DAGA ABBA ANWAR Ni fa a tawa fassarar ta kashin kaina, duk rigingimun da ke faruwa a cikin jam’iyyar APC a jihar Kano, kar ka raba...
DAGA ABBA ANWAR Da farkon farawa dai, nuna karkata ga bukatar wani ta siyasa, a ciki ko a wajen jam’iyyar siyasa, ko ma wacce ce, ina...
Hon. Da’u Aliyu Abubakar, wanda aka fi sani da Kogunan Kasar Hausa, ya kai ziyarar ban-girma ga manyan shugabannin jam’iyyar APC domin ci gaba da neman...
Jam’iyyar PDP ta kori Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike; tsohon Gwamnan Jihar Ekiti, Ayodele Fayose; da tsohon Sakataren Jam’iyyar, Sanata Samuel Anyanwu. An kori...
Wata ƙungiyar matasan jam’iyyar APC mai suna Coalition of APC Progressive Youths Group ta nemi uwar jam’iyyar a matakin ƙasa ta gudanar da bincike kan yadda...
DAGA ADNAN MUKHTAR, KANO Ga matasan zamani, sunan Ibrahim Little na iya zama sabon abu a fagen siyasar Kano. Amma ga waɗanda ke sama da shekaru...
DAGA ABBA ANWAR Duk da cewar Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa na Kasa kuma Mataimakin Kakakin Majalisar Raya Kasashen Afirka Ta Yamma, (ECOWAS Parliament) Sanata Barau Jibrin...
DAGA ABBA ANWAR Ina ga makaho ne kadai ko wani mai son zuciya ne zai ce ba ya ganin hobbasar da wannan bawan Allah yake yi...
DAGA ABBA ANWAR Ta kowace fuska ka kalli yadda yanayin siyasar Kano ke juyawa, dole mutum ya kara sakankancewa da cewa Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa na...
Shahararren mai sharhi kan al’amuran siyasa, Adnan Mukhtar Tudun Wada, ya soki gwamnonin Arewacin Najeriya da cewa yawancinsu ba su sanya ci gaban Arewa a gaba,...
DAGA IBRAHIM ISHAQ ƊAN’UWA RANO A lokacin da mutane suka rungumi mummunar siffa kamar ‘MAKAFI’ ko AWAKAI’, ba demokraɗiyya su ke yi ba, suna sarayar da...
DAGA AUWALU ANWAR “Alakar Kwankwasiyya da NEPU ko PRP ita ce kwaikwayon sanya jar hula, kawai.” —Wani Dattijon Kwankwasiyya. Daga Siyasar Akida Zuwa Kasuwancin Siyasa A...