Dan majalisar dokokin jihar Kano mai wakiltar mazabar Sumaila, Hon. Zubairu Hamza Masu, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP...
Tsohon dan takarar shugaban kasa kuma jigo a jam’iyyar PDP, Dele Momodu, ya ce babu wani dan kudu da zai iya kayar da Shugaba Bola Ahmed...
DAGA UMAR IDRIS SHUAIBU, KANO A yadda siyasa ta kamata ta kasance, shugabanci bai takaita ga samun madafun iko ba, illa ya kasance hanyar ciyar da...
Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa jam’iyyar NNPP ta rasa kowane irin tasiri a siyasar Najeriya, yana mai cewa jam’iyyar...
Tsohon dan takarar Majalisar Jihar Kano a zaben 2023, Adnan Mukhtar Tudunwada, ya caccaki Shugaban Matasa na Jam’iyyar PDP, Muhammad Kadade, bisa zargin rashin yin...
Rikicin cikin gida ya sake kunno kai tsakanin mai magana da yawun gwamnan jihar Kano ,Sanusi Bature Dawakin Tofa da dan majalisar tarayya mai wakiltar...
DAGA KABIR BASIRU FULATAN Zazzafar muhawara ta barke a majalisar dattawan Nijeriya, yayin da shugaban majalisar Godswill Akpabio ya umarci a fitar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan...
DAGA KABIR BASIRU FULATAN Jam’iyyar APC ta yi nasarar lashe dukkanin kujerun shugabancin kananan hukumomi 34 da kujerun kansiloli 361 a Jihar Katsina, a...
DAGA KABIR BASIRU FULATAN Jam’iyyar NNPP ƙarƙashin jagorancin Dakta Agbo Major ya tabbatar da korar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da Buba Galadima da baki ɗaya...
DAGA IBRAHIM HAMISU Tsohon dan takarar Kansila a mazaɓar Dawanau Honarabul Abdullahi Ado Mai Kaza ya bayyana babban daraktan yada labarai da wayar da kan jama’a...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Tsohon Kwamishinan Raya Karkara da Cigaban Al’umma na Jihar Kano, Abbas Sani Abbas ya fice daga jam’iyyar (NNPP)...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Fitaccen mawakin siyasa a Najeriya Dauda Adamu Kahutu wanda akafi sani da Rarara ya ce yabar tafiyar tsohon shugaban kasa Muhammad Buhari...
DAGA ALIYU DANBALA GWARZO. Shugabar karamar Hukumar Tudun wada Hajiya Sa’adatu Soja tayi Fatan samun cigaba fiye da wanda aka samu a shekarar da mukayi...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya na godewa gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar, da ya cewa...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Babbar jam’iyyar adawa ta PDP, ta musanta rahotannin da ke cewa tana zawarcin tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Ebele Jonathan, domin yi mata...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Jam’iyyar Labour Party (LP) na fuskantar barazana sakamakon fucewar zababbbin shuwagabanninta zuwa babbar Jam’iyya mai mulki ta Ƙasa ...
DAGA ALIYU DANBALA GWARZO. Alhaji Sani yamadi Shugaban jamiyyar APC na karamar Hukumar Gezawa, ya gabatar da bada tallafin a yayin Taron saukar karatun Al Quran...
DAGA KABIR BASIRU FULATAN Shugaban Kasa Bola Tinubu ya jaddada aniyar gwamnatinsa na magance rikicin manoma da makiyaya ta hanyar saka jari...
DAGA KABIR BASIRU FULATAN A sati mai zuwa ne Gwamnatin Tarayya da Gwamnoni za su tsayar da matsaya game da samar da ƴan sandan jihohi....
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Tsohon mataimakin shugaban ƙasar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya ce yawaitar ciyo basussuka da gwamnatin shugaban ƙasa Bola...