Tsohon ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Bichi, Hon. Mahmoud Baba Bichi, ya ayyana aniyarsa ta tsayawa takarar kujerar Sanatan...
Honarabul Sani Sha’aban ya janye daga neman takarar kujerar Sanata a shiyyar Kaduna ta Arewa, inda ya bayyana goyon bayansa ga Kakakin Majalisar Wakilai, Honarabul Tajuddeen...
Daga Abba Anwar Da farkon farawa dai kowa ya san cewa Maigirma Hafizu Kawu, tsohon dan majalisar tarayya daga karamar hukumar Tarauni, ba matsoraci ba...
Jigo a jam’iyyar ADC, Buba Galadima, ya ce rashin jin daɗin da ‘yan Nijeriya ke ciki ya kai matakin da ko matacciyar gawa, idan ta shiga...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Jam’iyyar haɗaka ta ADC a Najeriya ta sanar da cewa ba za ta amince da ‘yan takara masu shekaru sama da 55...
Daga Abba Anwar Da fari dai, irin wannan hayaniya da soke-soke da ake yi ya saɓa da asalin manufar da aka kafa jam’iyyar APC. Wacce tun...
Kungiyar Mata ta jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a fannin watsa labarai ta taya Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da sauran manyan ‘yan siyasa murnar shiga jam’iyyar,...
Daga Abba Anwar Yayin da a ka yi Babban Taron Kasa na jam’iyyar APC a filin Eagle Square da ke Abuja, a gaban Shugaban Ƙasa Bola...
Birnin tarayya Abuja ya cika makil yayin da shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, gwamnoni 32, da wakilai sama da 8,400 suka hallara domin babban taron jam’iyyar...
Ƙungiyar Kano Youth Concern Initiative sun buƙaci jigo a jam’iyyar ADC, Ibrahim Ali Amin (Little), da ya fito takarar gwamnan Jihar Kano a zaɓe mai zuwa....
Jami’ar Bayero da ke Kano (BUK) ta kori ɗalibai 171 bisa bisa samunsu da laifin gabatar da takardun bogi wajen neman cancantar samun gurbin karatu a...
Babban ɗan siyasar nan na Nijeriya kuma ɗan takarar shugaban ƙasar na Jam’iyyar NNPP a zaɓen 2023, Rabiu Kwankwaso, ranar Lahadi ya karɓi baƙuncin takwarorinsa tsohon...
Salihu Tanko Yakasai, daya daga cikin na hannun daman tsohon gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya fice daga jam’iyyar APC mai mulki zuwa ADC....
A daidai lokacin da zaben shekarar 2027 yake kara karatowa a Nijeriya. Kungiyar magoya bayan Tinubu Da Uba Sani dake yankin Arewacin Nijeriya reshen Jihar Kaduna,...
A jihar Kano, muhawara na ci gaba da ƙara zafi kan matakin da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya ɗauka na sauya sheƙa daga jam’iyyar New Nigeria...
Jam’iyyar Labour Party ta bayyana cewa za ta gudanar da Zaben fitar Gwani na shugaban ƙasa na cikin gida ranar 23 ga Mayu, 2026, a...
Kungiyoyin goyon bayan jam’iyyar APC guda dubu ɗaya da ɗari biyar (1,500) da aka yi wa rajista sun amince da marawa shirin Renewed Hope Network (TRN)...
Daga Abba Anwar Akwai tunani daga mutane da yawa kafin zabubbukan da a ka gudanar na shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kano da a ka gudanar...
Mataimakin gwamnan Jihar Kano, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo, bai halarci taron Majalisar Zartarwa ta jihar karo na 38 da aka gudanar ranar 12 ga watan Maris...
DAGA KWAMARED ABBAS IBRAHIM Bayan watanni na rikicin siyasa da shari’a, alamu na nuna cewa Jam’iyyar Labour Party (LP) na komawa karkashin ikon asalin masu kafa...