DAGA ABBA ANWAR Da farkon farawa dai, nuna karkata ga bukatar wani ta siyasa, a ciki ko a wajen jam’iyyar...
Hon. Da’u Aliyu Abubakar, wanda aka fi sani da Kogunan Kasar Hausa, ya kai ziyarar ban-girma ga manyan shugabannin jam’iyyar APC domin ci gaba da neman...
Jam’iyyar PDP ta kori Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike; tsohon Gwamnan Jihar Ekiti, Ayodele Fayose; da tsohon Sakataren Jam’iyyar, Sanata Samuel Anyanwu. An kori...
Wata ƙungiyar matasan jam’iyyar APC mai suna Coalition of APC Progressive Youths Group ta nemi uwar jam’iyyar a matakin ƙasa ta gudanar da bincike kan yadda...
DAGA ADNAN MUKHTAR, KANO Ga matasan zamani, sunan Ibrahim Little na iya zama sabon abu a fagen siyasar Kano. Amma ga waɗanda ke sama da shekaru...
DAGA ABBA ANWAR Duk da cewar Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa na Kasa kuma Mataimakin Kakakin Majalisar Raya Kasashen Afirka Ta Yamma, (ECOWAS Parliament) Sanata Barau Jibrin...
DAGA ABBA ANWAR Ina ga makaho ne kadai ko wani mai son zuciya ne zai ce ba ya ganin hobbasar da wannan bawan Allah yake yi...
DAGA ABBA ANWAR Ta kowace fuska ka kalli yadda yanayin siyasar Kano ke juyawa, dole mutum ya kara sakankancewa da cewa Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa na...
Shahararren mai sharhi kan al’amuran siyasa, Adnan Mukhtar Tudun Wada, ya soki gwamnonin Arewacin Najeriya da cewa yawancinsu ba su sanya ci gaban Arewa a gaba,...
DAGA IBRAHIM ISHAQ ƊAN’UWA RANO A lokacin da mutane suka rungumi mummunar siffa kamar ‘MAKAFI’ ko AWAKAI’, ba demokraɗiyya su ke yi ba, suna sarayar da...
DAGA AUWALU ANWAR “Alakar Kwankwasiyya da NEPU ko PRP ita ce kwaikwayon sanya jar hula, kawai.” —Wani Dattijon Kwankwasiyya. Daga Siyasar Akida Zuwa Kasuwancin Siyasa A...
Wani bidiyo da ya fara yawo a shafukan sada zumunta ya nuna tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Kaduna a zamanin tsohon gwamna Malam Nasir El-Rufai, Hon. Bashir...
DAGA ABBA ANWAR Ya kamata ga mutane su fahimci cewar, maganar da Karamin Ministan Gidaje, Yusuf Abdullahi Ata ya yi kan yadda jam’iyyar APC za ta...
DAGA ABBA ANWAR Kasancewar tasowar Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa ta Kasa kuma Mataimakin Kakakin Majalisar ECOWAS Na Daya, Sanata Barau Jibrin na zama daya daga cikin...
DAGA ABBA ANWAR Tuni al’ummar yankin Arewa maso Yamma suka bayyana gamsuwarsu da yadda Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa kuma Shugaban Kwamitin Gyaran Kundin Tsarin Mulki, Sanata...
Tsohon Gwamnan Kano kuma dan majalisar dattawa a baya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya zargi gwamnatin tarayya da nuna son kai wajen aiwatar da ayyukan raya...
DAGA ABBA ANWAR Yanzu dai a fili yake tarai cewar ci gaban jam’iyyar APC a Kano, tare da hadin kan ‘yan jam’iyya da kallon juna a...
Tsohuwar ‘yar takarar gwamnan Jihar Adamawa a jam’iyyar APC, Sanata Aishatu Dahiru Binani, ta sauya sheƙa zuwa jam’iyyar ADC. Rahotanni sun bayyana cewa Binani ta yanke...
Tsohon shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, Chief John Odigie Oyegun, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar tare da komawa jam’iyyar African Democratic Congress (ADC),...
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP), yana mai danganta hakan da rikice-rikicen cikin...