Wani ɗan gwagwarmaya kuma masani a fagen siyasa, Comrade Adnan Mukhtar, ya bayyana cewa siyasar Najeriya ta fi karkata kan muradun kai na ‘yan siyasa, ba...
Tsohon Sanata kuma ɗan gwagwarmayar kare haƙƙin ɗan Adam, Shehu Sani, ya ce yawan sukar da ‘yan adawa ke yi wa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu...
Babbar jam’iyyar adawa a Najeriya, Peoples Democratic Party (PDP), ta sake tabbatar da Samuel Anyanwu a matsayin Sakataren Ƙasa na jam’iyyar, bisa hukuncin da shugabancin jam’iyyar...
A ranar Juma’a, 29 ga Yuni, 2025, daruruwan al’ummar Kano ta Kudu sun hallara a Otal ɗin Dutse Royal da ke kan titin Maiduguri Road a...
Rahotanni da ga Jaridar BUSINESS DAY na nuni da cewa Shugaba Bola Tinubu na iya sauya mataimakinsa Kashim Shettima da Sanata Rabi’u Kwankwaso a 2027. Majiyoyi...
Wasu fitattun ‘yan siyasa a Najeriya, ƙarƙashin jagorancin tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufa’i, sun kafa sabuwar jam’iyyar siyasa...
Wani matashi ɗan gwagwarmaya a Jihar Kano, Comr. Adnan Mukhtar, ya bayyana cewa jihar na bukatar gwamna mai cikakken ikon kansa, wanda ba yaron wani bane...
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa mai kula da Yankin Arewa Maso Gabas, Alhaji Mustapha Salihu, ya bayyana dalilin da ya sa ya nuna goyon baya...
Jam’iyyar PDP reshen jihar Anambra ta roƙi tsohon gwamnan jihar kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour a zaɓen 2023, Mista Peter Obi, da ya...
Shirin da manyan ‘yan adawa ke yi na haɗa kai domin su kalubalanci Shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027 na fuskantar cikas, bayan da Peter...
Sanata Barau I. Jibrin, wanda ke wakiltar Kano ta Arewa a Majalisar Dattawa ta 10, kuma ke matsayin Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa (DSP), ya cika shekaru...
Dan majalisar dokokin jihar Kano mai wakiltar mazabar Sumaila, Hon. Zubairu Hamza Masu, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP zuwa jam’iyyar APC mai mulki. Hon....
Tsohon dan takarar shugaban kasa kuma jigo a jam’iyyar PDP, Dele Momodu, ya ce babu wani dan kudu da zai iya kayar da Shugaba Bola Ahmed...
DAGA UMAR IDRIS SHUAIBU, KANO A yadda siyasa ta kamata ta kasance, shugabanci bai takaita ga samun madafun iko ba, illa ya kasance hanyar ciyar da...
Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa jam’iyyar NNPP ta rasa kowane irin tasiri a siyasar Najeriya, yana mai cewa jam’iyyar...
Tsohon dan takarar Majalisar Jihar Kano a zaben 2023, Adnan Mukhtar Tudunwada, ya caccaki Shugaban Matasa na Jam’iyyar PDP, Muhammad Kadade, bisa zargin rashin yin...
Rikicin cikin gida ya sake kunno kai tsakanin mai magana da yawun gwamnan jihar Kano ,Sanusi Bature Dawakin Tofa da dan majalisar tarayya mai wakiltar...
DAGA KABIR BASIRU FULATAN Zazzafar muhawara ta barke a majalisar dattawan Nijeriya, yayin da shugaban majalisar Godswill Akpabio ya umarci a fitar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan...
DAGA KABIR BASIRU FULATAN Jam’iyyar APC ta yi nasarar lashe dukkanin kujerun shugabancin kananan hukumomi 34 da kujerun kansiloli 361 a Jihar Katsina, a...
DAGA KABIR BASIRU FULATAN Jam’iyyar NNPP ƙarƙashin jagorancin Dakta Agbo Major ya tabbatar da korar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da Buba Galadima da baki ɗaya...