Tsohon shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, Chief John Odigie Oyegun, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar tare da komawa jam’iyyar African Democratic Congress (ADC),...
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP), yana mai danganta hakan da rikice-rikicen cikin...
Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) reshen jihar Kano ta sanar da dakatar da shugaban jam’iyyar na Karamar Hukumar Birni, Hon. Ibrahim Rabi’u Change, da mataimakinsa,...
Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta bayyana a hukumance cewa ba za ta sake ba wa tsohon ɗan takararta na shugaban ƙasa a zaɓen 2023,...
Ɗan takarar gwamnan Jihar Kano a ƙarƙashin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a zaɓen 2023, Malam Ibrahim Khalil, ya bayyana cewa jam’iyyar su na maraba da...
A wani yunƙuri na samar da tafiyar da za ta kawo ƙarshen mulkin Shugaba Bola Tinubu a 2027, ƴan ɓangaren adawa a jam’iyyar ADC, sun naɗa...
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar tare da wasu jiga-jigan jam’iyyar PDP sun gudanar da wani muhimmin taro a otal ɗin Transcorp Hilton da ke Abuja,...
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na Jam’iyyar Labour a zaɓen 2023, Mista Peter Obi, ya bayyana goyon bayansa ga yunƙurin da ake yi na haɗakar jam’iyyun...
Wani ɗan gwagwarmaya kuma masani a fagen siyasa, Comrade Adnan Mukhtar, ya bayyana cewa siyasar Najeriya ta fi karkata kan muradun kai na ‘yan siyasa, ba...
Tsohon Sanata kuma ɗan gwagwarmayar kare haƙƙin ɗan Adam, Shehu Sani, ya ce yawan sukar da ‘yan adawa ke yi wa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu...
Babbar jam’iyyar adawa a Najeriya, Peoples Democratic Party (PDP), ta sake tabbatar da Samuel Anyanwu a matsayin Sakataren Ƙasa na jam’iyyar, bisa hukuncin da shugabancin jam’iyyar...
A ranar Juma’a, 29 ga Yuni, 2025, daruruwan al’ummar Kano ta Kudu sun hallara a Otal ɗin Dutse Royal da ke kan titin Maiduguri Road a...
Rahotanni da ga Jaridar BUSINESS DAY na nuni da cewa Shugaba Bola Tinubu na iya sauya mataimakinsa Kashim Shettima da Sanata Rabi’u Kwankwaso a 2027. Majiyoyi...
Wasu fitattun ‘yan siyasa a Najeriya, ƙarƙashin jagorancin tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufa’i, sun kafa sabuwar jam’iyyar siyasa...
Wani matashi ɗan gwagwarmaya a Jihar Kano, Comr. Adnan Mukhtar, ya bayyana cewa jihar na bukatar gwamna mai cikakken ikon kansa, wanda ba yaron wani bane...
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa mai kula da Yankin Arewa Maso Gabas, Alhaji Mustapha Salihu, ya bayyana dalilin da ya sa ya nuna goyon baya...
Jam’iyyar PDP reshen jihar Anambra ta roƙi tsohon gwamnan jihar kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour a zaɓen 2023, Mista Peter Obi, da ya...
Shirin da manyan ‘yan adawa ke yi na haɗa kai domin su kalubalanci Shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027 na fuskantar cikas, bayan da Peter...
Sanata Barau I. Jibrin, wanda ke wakiltar Kano ta Arewa a Majalisar Dattawa ta 10, kuma ke matsayin Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa (DSP), ya cika shekaru...
Dan majalisar dokokin jihar Kano mai wakiltar mazabar Sumaila, Hon. Zubairu Hamza Masu, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP zuwa jam’iyyar APC mai mulki. Hon....