DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Dr Abdullahi Ganduje, Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, ya ce jam’iyyun siyasa a Nijeriya ba su da asali da aƙida, wanda ke...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Mutane ƙalilan ne suka san shi a shekarar da ta wuce, amma yanzu ya shirya zama shugaban ƙasa. Tashen ban al’ajabi na...
DAGA MUHAMMAD BASHIR MUSA Tsohon gwamnan Jihar Kogi Yahaya Bello ya ce yana biyayya ga jagorancin Abdullahi Umar Ganduje a matsayin shugaban jam’iyyar APC mai mulki...
DAGA SALIM BELLO SALE Kiran goron gayyatar da Shugaban Riƙon APC, Abdullahi Ganduje ya yi wa Gwamna Abba Yusuf na Kano, cewa ya zo ya...
DAGA UMAR IBRAHIM HOTORO Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya roƙi gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf da ya sauya sheƙa daga...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Wata dambarwar siyasa ta kunno kai a jihar Kano, inda ake ganin wasu magoya bayan jam’iyyar NNPP mai mulkin jihar, ciki...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Tsohon gwamnan jihar Jigawa da arewacin Najeriya, kuma jigo a jam’iyyar PDP ya ce zargin da tsohon shugaban riƙon kwarya na...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Jigo a jam’iyyar NNPP Injiniya Buba Galadima ya bayyana cewa idan Rabi’u Kwankwaso ya ce magoya bayansa su faɗa wuta, to rabin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Jam’iyyar NNPP a jihar Kano ta baiwa al’ummar jihar tabbacin gudanar da sahihin zaben shugabannin kananan hukumomi da za a yi...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar, ya bayyana aniyarsa ta jagorantar gamayyar jam’iyyun adawa domin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Gabanin zaben ‘yan majalisar dokokin tarayya da na jiha da za a yi a ranar 3 ga watan Fabrairu, jam’iyyar APC...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Shugaban jam’iyar APC na kasa Dr Abdullahi Umar Ganduje ya halarci bikin rantsar da tsohon Gwamnan Jihar Plateau Sanata Simon Bako...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Jam’iyyar APC ta musanta batun kulla yarjejeniya da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ko NNPP kan hukuncin da kotun koli za...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Tsoho Shugaban jam’iyyar APC Abdullahi Adamu ya ce ya yanke shawarar janyewa daga lamuran siyasa saboda ya fuskanci yana samun damuwa...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Shugaban kungiyar shugabannin jami’an hulda da jama’a na jam’iyyar APC dake arewa maso gabas, wanda kuma shi ne kakakin jam’iyyar a Kano...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Babbar jam’iyyar adawa ta Najeriya PDP ta nemi hukumar zaben kasar INEC ta gudanar da sabon zabe don cike gibin da...
DAGA ABDURRASHID B.IMAN Shugaban masu hulda da jama’a na jam’iyyar apc dake arewa maso gabas Hon.ahmad s aruwa yayi kira tare da jan hankalin yan majalisar...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Jam’iyyar Labour ta ce hauhawar farashin kayan abinci da koma bayan tattalin arzikin Najeriya gaba daya ya faru ne sakamakon rashin...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Daya daga cikin manyan jam’iyyun adawa ta NNPP ta nemi majalisar kula da alkalai ta kasa NJC ta yi bincike game...
Jam’iyyar adawa ta nuna aniyarta ta shiga jam’iyyar haɗaka da sauran jam’iyyun adawa kamar yadda Atiku Abubakar ya nema a makon da ya gabata. Ɗan...