Shahararren mawakin siyasa nan Dauda Kahutu Rarara ya saki sabuwar waƙa kan zaben gwamnan Kano. Wakar dai ta haifar da Zazzafar muhawara ta ɓarke a...
Kungiyar ‘yan jaridun na yanar gizo sun ta taya zababben gwamnan jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf wanda aka fi sani da Abba Gida-Gida murnar...
Dan takarar Shugaban Kasa na jam’NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya karyata zargin da mutane ke yi cewa ba zai kyale zababben Gwamnan Jihar...
An rantsar da Humza Yousaf a matsayin shugaban yankin Scotland a wani ƙwarya-ƙwaryar buki a birnin Edinburgh. Humza, ya zama musulmi na farko da...
Sanatan Kano ta Arewa, Barau Jibrin, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugabancin Majalisar Dattijai. Barau na jam’iyyar APC, ya bayyana hakan ne...
The BEGINNERS ALLIANCE FOR DEMOCRATIC GOVERNANCE AND EMANCIPATION (BADGE) congratulates Ahmad Tinubu on winning the presidential election. The leader of the Organization Alhaji...
Kungiyar BEGINNERS ALLIANCE FOR DEMOCRATIC GOVERNANCE AND EMANCIPATION (BADGE).ta Taya bola ahmad tinubu murnar lashe zabenen shugaban cin kasa Shugaban kungiyar Mai suna alhaji Ibrahim...
KABIRU BASIRU FULATAN Uwargidan dan takarar gwamnan jihar Kano a karkashin jam’iyyar PDP, Hajiya Hauwa Sadiq Wali ta sha alwashin baiwa matan jihar da ilimi wanda...
Kwararre a fannin likitanci Kuma Dan gwagwarmaya a fannin ilimi, Jigo a Jam’iyar Action Democratic Party (ADP), dan takarar Majalisar jaha a Karamar Hukumar...
Kwararre a fannin likitanci Kuma Dan gwagwarmaya a fannin ilimi, Jigo a Jam’iyar Action Democratic Party (ADP), dan takarar Majalisar jaha a Karamar...
Tsohon shugaban dalibai na Makarantar Kimiyya da Fasaha ta kano wanda aka fi sani da Bandirawo , wanda Kuma shi ne dan takarar majalisar jaha a...
Dan takarar gwamnan Kano a jam’iyyar ADP kuma dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar karamar hukumar burni da kewaye ta tarayya, Honorabul Shaaban Ibrahim Sharada, ya...
Biyo bayan zargin tafka magudi a zaben shugaban kasa da aka kammala kwanan nan, kungiyar yakin neman zaben Atiku Abubakar ta bayyana cewa Najeriya...
Kakakin kwamitin yakin neman zaben jam’iyyar APC,PCC, Festus Keyamo, ya bayyana yadda jam’iyyar PDP ta lalata kanta da kanta. Keyamo ya ce rashin kishin dan...
Dan takarar majalisar tarayyar Mai wakiltar karamar hukumar nasarawa a karkashin inuwar jam iyyar PRP ahmad Muhammad Saleh kaka yace yafi kowanne Dan...
A daidai lokacin da babban zaɓe ke kara ƙaratowa wanda ya rage ƙasa da kwanaki 21 a gudanar da zaɓen gwamnoni a faɗin ƙasar nan wasu...
Jamiyyar PDP, ta yi kira ga Shugaba Muhammadu Buhari ya tilasta wa ‘yan jam’iyyar APC da gwamonin ta da Bola Ahmed Tinubu, su fito...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN ‘Yan takarar shugaban ƙasa bankunan ƙasar nan mallakinsu ne don haka ba abin da ya dame su da ƙaramcin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Kotun daukaka kara a ranar Alhamis,Ta sake jadda da Hajiya Laila Buhari a matsayin Yar takarar Sanatan Kano ta tsakiya...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Jam’iyyar NNPP ta musanta cewa dan takararta na shugaban kasa, Rabiu Musa Kwankwaso na tattaunawa da takwaransa na PDP, Atiku...