DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamnan jihar Jigawa, mai jiran Gado Mallam Umar Namadi, ya ayyana yaki da talauci na daya daga cikin manyan abubuwan da...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Shugaban kwamitin karbar mulki na jam’iyyar NNPP, Dakta Baffa Bichi ya jagoranci kwamitin kwato kadarorin Gwamnati da ake zargin an siyar...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai ya ce idan zaɓaɓɓen shugaban ƙasa Bola Tinubu ya masa tayin zama minista a gwamnatin sa,...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya, ta amince da rabon mukamai na shugabancin majalisa ta goma. APC ta ce ta amince da...
Jam’iyyar APC reshen jihar Gombe ta kori sanata Muhammad Danjume Goje bisa zargin yi wa jam’iyya zagon-ƙasa. A watan da ya gabata ne jam’iyyar APC a...
Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar Tarayya Alh assan Ado Doguwa ya ci zabe a karo na biyar. Baturen zaben da aka kammala a ranar Asabar,...
Jam’iyyar APC reshen jihar Kano ta shigar da ƙara gaban kotun ƙorafe-ƙorafen zaɓe, inda take ƙalubalantar nasarar Abba Kabir Yusuf a matsayin gwamnan Kano a zaɓen...
Jam’iyyar APC ta kalubalanci Sanatocin da suka fito daga yankin arewacin kasar nan, dake neman kujerar shugabancin majalisar dattawa, Inda ta yi kira a...
Shahararren mawakin siyasa nan Dauda Kahutu Rarara ya saki sabuwar waƙa kan zaben gwamnan Kano. Wakar dai ta haifar da Zazzafar muhawara ta ɓarke a...
Kungiyar ‘yan jaridun na yanar gizo sun ta taya zababben gwamnan jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf wanda aka fi sani da Abba Gida-Gida murnar...
Dan takarar Shugaban Kasa na jam’NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya karyata zargin da mutane ke yi cewa ba zai kyale zababben Gwamnan Jihar...
An rantsar da Humza Yousaf a matsayin shugaban yankin Scotland a wani ƙwarya-ƙwaryar buki a birnin Edinburgh. Humza, ya zama musulmi na farko da...
Sanatan Kano ta Arewa, Barau Jibrin, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugabancin Majalisar Dattijai. Barau na jam’iyyar APC, ya bayyana hakan ne...
The BEGINNERS ALLIANCE FOR DEMOCRATIC GOVERNANCE AND EMANCIPATION (BADGE) congratulates Ahmad Tinubu on winning the presidential election. The leader of the Organization Alhaji...
Kungiyar BEGINNERS ALLIANCE FOR DEMOCRATIC GOVERNANCE AND EMANCIPATION (BADGE).ta Taya bola ahmad tinubu murnar lashe zabenen shugaban cin kasa Shugaban kungiyar Mai suna alhaji Ibrahim...
KABIRU BASIRU FULATAN Uwargidan dan takarar gwamnan jihar Kano a karkashin jam’iyyar PDP, Hajiya Hauwa Sadiq Wali ta sha alwashin baiwa matan jihar da ilimi wanda...
Kwararre a fannin likitanci Kuma Dan gwagwarmaya a fannin ilimi, Jigo a Jam’iyar Action Democratic Party (ADP), dan takarar Majalisar jaha a Karamar Hukumar...
Kwararre a fannin likitanci Kuma Dan gwagwarmaya a fannin ilimi, Jigo a Jam’iyar Action Democratic Party (ADP), dan takarar Majalisar jaha a Karamar...
Tsohon shugaban dalibai na Makarantar Kimiyya da Fasaha ta kano wanda aka fi sani da Bandirawo , wanda Kuma shi ne dan takarar majalisar jaha a...
Dan takarar gwamnan Kano a jam’iyyar ADP kuma dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar karamar hukumar burni da kewaye ta tarayya, Honorabul Shaaban Ibrahim Sharada, ya...