Connect with us

Politics

Duk Kadarorin Gwamnati da aka siyarwa da gidan Ganduje sai mun karbo su – Baffa Bichi

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

Shugaban kwamitin karbar mulki na jam’iyyar NNPP, Dakta Baffa Bichi ya jagoranci kwamitin kwato kadarorin Gwamnati da ake zargin an siyar zuwa ofishin hukumar Public Procurement Agency bayan zargin cewa an cefanar da hukumar dan gidan Gwamna mai barin Gado, Dakta Abdullahi Umar Ganduje.

Baffa Bichi yayi gargadin cewa za su baiwa Gwamnati mai shigowa shawarar hukunta duk wanda ya siyar da wurin da ma wanda ya rusa ofishin.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending