News
Kotun Koli Ta Dage Sauraron Shari’ar Masarautar Kano Zuwa 2027
Kotun kolin Najeriya ta saka ranar 19 ga watan Aprilun 2027 domin ci gaba da shari’ar masarautar Kano.
Kotun ta sanya ranar ne domin saurare tare da karɓar martanin waɗanda aka yi ƙara a shari’ar wadda Alhaji Aminu Babba Ɗan Agundi ya shigar gabanta.
Fashin Offa: Ofishin Mai Shigar Da Ƙara Ya Wanke Saraki Tun 2018
Mai ƙarar yana ƙalubalantar hana shi damar da doka ta ba shi a matsayinsa na babban ɗan majalisar sarki wanda majalisar dokokin Kano ta yi ta hanyar sauya dokar masarautu.
-
News7 days ago
Wasu Kansiloli Na Zargin Ciyaman Da Daukar ‘Yan Daba Domin Kai Musu Hari A Kano
-
News5 days ago
KANO: Yara 24 Da Ake Tuhuma Da Laifi Sun Amfana Da Shirin Gyaran Tarbiya Maimakon Hukuncin Kotu A Watan Yuli
-
News7 days ago
Majalisar Dokokin Kano Ta Dakatar Da Shugabannin Kananan Hukumomin Bagwai, Rogo Da Bebeji
