DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Tsohon Shugaban Amurka Donald Trump, ya ce jami’an Hukumar Binciken Manyan Laifuka ta FBI sun kai samame a...
Daga Yasir sani Abdullahi Jam’iyyar APC ta naɗa Gwamnan jihar Plateau Simon Baƙo Lalong a matsayin sabon shugaban yaƙin neman zaben ɗan takarar shugabancin ƙasa Asiwaju...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN An yabawa rundunar sojin saman Najeriya bisa yakar yan ta’adda ta hanyar amfani da jirgin Super Tucano....
Daga yasir sani Abdullahi Nan ba da jimawa ba zan fasa ƙwai kan rikici na da Atiku da rigingimun PDP — Wike Gwamna Nyesom Wike na...
daga yasir sani Abdullahi. Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bada tabbacin cewa manyan zaɓuɓɓukan da za a yi a Nijeriya a baɗi sai sun fi...
Daga Yasir sani Abdullahi Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari a ranar Litinin, ya bayyana cewa shekaru bakwai da ya yi a kan karagar mulki a matsayin...
Daga Muhammad Muhammad zahraddin Babban Limamin Masallacin Juma’a na Daawah a Kano, Sheikh Muhammad Aminuddeen, ya buƙaci ɗan takarar shugaban kasa na...
Daga kabiru basiru fulatan Gwamnan JIHAR Adamawa kuma ɗan takarar gwamna a jam’iyyar PDP a zaɓen 2023 a jihar, Ahmadu Fintiri, ya...
Daga Yasir sani Abdullahi Sanatoci UKU 3 sun Fuce daga jam,iyyar APC ZUWA PDP da NNPP Sanatocin sun haɗa da: Ahmad Babba Kaita (Katsina ta Arewa),...
Daga Yasir sani Abdullahi SANATOCI guda uku 3 sun Fuce daga jam,iyyar APC ZUWA NNPP da PDP Sanatocin sun haɗa da: Ahmad Babba Kaita (Katsina ta...
Daga yasir sani Abdullah Gamayyar Kungiyoyin Arewacin Najeriya (CNG) ta yi gargadin cewa akwai yiwuwar a sami karancin masu fita kada kuri’a a...
Daga Khadija Abdullahi Mahmud. Tsohon mataimakin gwamnan CBN, Kingsley Moghalu, ya fice daga jam’iyyar APC bayan rashin samun tikitin takara Moghalu, a wata takarda...
Daga Muslim yunus Abdullah Kungiyar matasa masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC a shiyyar arewa maso gabas ta yi kira ga jam’iyyar APC...
Daga kabiru basiru fulatan Hukumar zabe ta Najeriya, INEC ta bayyana cewa ba zata karawa jam’iyyu lokacin da zasu gabatar mata sunayen ‘yan...
Daga khadija Abdullahi muhmd Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya caccaki dalaget ɗin Kudu-maso-Gabas bisa ƙin zabar ƴan takarar shugabancin ƙasa daga...
Daga khadija Abdullahi muhmd A Najeriya a duk ranar 12 ga watan Yunin kowacce shekara ake bikin zagayowar ranar dimukuradiyya a kasar, bayan...
Daga kabiru basiru fulatan Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC, Farfesa Kingsley Moghalu, ya sha alwashin kawar da dan takarar jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar; da...
Daga Yasir sani Abdullahi Yanzu yanzu aka ambaci tsohon gwamnan jahar Legos bolaji ahmad tinubu a matsayin zabebben Dan takarar shugabancin kasa a iam,iyyar Apc Tinibun...
Daga Yasir sani Abdullahi Jaridar the gurdiant ta rawaito cewa jigo a jam,iyyar Apc Kuma tsohon gwamnan jahar Legos bola ahmad tinubu yana ci gaba da...
Daga mujahid danlami garba Gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya ce ya hakura da takarar Sanatan Arewa ta Tsakiya domin masalahar jam’iyyar sa...