Connect with us

Politics

Simon Baƙo Lalong Ya zama shugaban yakin Neman zaben tinubu

Published

on

Daga Yasir sani Abdullahi

Jam’iyyar APC ta naɗa Gwamnan jihar Plateau Simon Baƙo Lalong a matsayin sabon shugaban yaƙin neman zaben ɗan takarar shugabancin ƙasa Asiwaju Bola Ahmad Tinubu a kakar zaben 2023.

Advertisement

Jaridar siyasar mu ta rawaito Shugaban jam,iyyar  APC na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu shine ya bayyana hakan lokacin da yake zantawa da manema labarai a fadar Villa, bayan ya kammala tattaunawa  da shugaban kasar Nigeria muhammadu buhari

Kuma ya bayyana festus keyamo a matsayin shine Mai magana da yawun shugaban yakin Neman zaben sai Kuma hannatu Musa a matsayin mataimakiya

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending