Connect with us

News

Ganduje ya nada makusancin shekarau a matsayin kwamishina

Published

on

Ganduje

Daga Yasir sani Abdullahi

Gwamnan kano Dr Abdullahi Umar ganduje ya aikawa da majalisar dokokin jahar kano da sabbin sunayen  kwamishinoni takwas domin tantance su

Advertisement

Abun mamaki shine yadda akaga sunan Wani makusancin tsohon gwamnan jahar kano kuma senatan kano malan Ibrahim shekaru hon garba Yusuf abubakar

Garba na daga cikin ahalin  gidan Sardaunan Kano da yayi bara’a komawarsa jam’iyyar NNPP ta tsohon gwamna Kwankwaso.

Advertisement

 

A kwanakin baya ne dai ahalin Shura na gidan siyasar Malam Ibrahim Shekarau suka bayyana goyon bayansu ga Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje tare da barranta kansu ga bin tsarin tsohon jagoran su Malam Ibrahim Shekarau.

Advertisement

Wadan da aka aika da sunayen nasu sun hada da

1,Ibrahim Dan azumi gwarzo

Advertisement

2/ garba Yusuf abubakar

.Adamu Abdu Fanda

Advertisement

 

4 .Yau Abdullahi Yan Shana

Advertisement

 

5 .Sale kausari

Advertisement

 

6 .Yusuf Jibrin Ruruwai

Advertisement

 

7 .Abdulhamid Abdullahi Liman

Advertisement

8 .Lamin Sani Zawiyya

A yanzu dai haka an bukaci Wanda aka Mika da sunayensu gaban majalisa da suje a tantance su ranar litinin dinnan Mai zuwa dazata kama 22/august/2022

Advertisement

source of siyasarmu

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending