Connect with us

News

Yan Bindiga Sun Sace Alkalin Babbar Kotu A Kebbi

Published

on

AFGHANISTAN UNREST TALIBAN

‘Yan bindiga sun yi garkuwa da Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza yayin wani hari da suka kai gidansa da ke garin Bunza.

Advertisements
Advertisements

Rahotanni sun bayyana cewa lamarin ya faru da misalin karfe 12 na dare yayin da alkalin ya dawo daga Sokoto.

Advertisements

Babban Lauyan Gwamnatin Kano Ya Halarci Bikin Yaye Ɗaliban Blazing Star International School

Advertisements
Advertisements

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Kebbi SP Bashir Usman ya tabbatar da faruwar lamarin.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending