An kashe akalla ‘yan bindiga 38 yayin da ‘yan sanda biyar suka mutu a samame daban-daban da aka kai cikin jihar Katsina. Rundunar ‘yan sanda jihar...
Gamaiyar Ƙungiyoyi masu Zaman Kansu a Arewa, a ƙarƙashin inuwar CNG, sun koka kan yawaitar garkuwa da mutane, kashe-kashe da rashin tsaro a ƙasar nan. Daraktan...
Matuka babauran adaidaita sahu a jihar Kano za su tsunduma yajin aiki. Matakin na su ya biyo bayan ci gaba da gudanar da zanga-zangar lumana da...
An dawo da dokar tilasta bayar da tazara da sa ka takunkumi a Masallacin Ka’aba a Maka da kuma na Annabi a Madina. Hukumomin da ke...
jihar Borno a Arewacin Najeriya ta ce gidajen ɗaiɗaikun mutane fiye da dubu 956 ne aka rasa a tsawon shekarun da aka yi na rikicin Boko...
Shugaba Joe Biden na Amurka da Vladimir Putin za su sake zantawa ta wayar tarho a yau Alhamis yayin da Amurka ke kokarin hada kai da...
.. Gwamnan wanda ya bayyana hakan a yayin wani taron manema labarai a Katsina wanda aka yaɗa kai tsaye ta kafar Facebook, ya ce dole ne...
Majalisar Dokokin Tarayya ta mayar wa shugaban Najeriya Muhammadu Buhari kasafin kudin kasar na shekarar 2022 domin ya sanya masa hannu. Akawun Majalisar Dokokin, Amos Ojo,...
Zamfara: An ja layin yaƙi tsakani na da kai, Mataimakin Gwamnan Zamfara ya faɗawa Gwamna Matawalle Rikicin siyasa a Jihar Zamfara ya ƙara ruruwa bayan da...
Fadar gwamnatin Najeriya ta musanta bayanan da ke cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya taya murna ga shugaban jam’iyar APC na jihar Kano bangaren Sanata Ibrahim Shekarau....