Yakamata Gwamnati ta magantu akan matsalar Daba da ta addabi alummar mu da Kuma yara kanana Wanda kamata ye ace yaran gabaki dayan su su...
DAGA COMR. IBRAHIM ALI IBRAHIM ( ABBA ALRA-IWAS ) Gwamnoni ya kamata su tashi tsaye wajen nemawa alummar da su ke mulka yanci. Tsadar kayan...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Yan kasuwa da matafiya na Jihar Kano da Kuma Nguru Sun fuskanci kalubale a akan Kasuwanci su na yau da kullum...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI Siyasa na ci gaba da samun ma’anoni da fassara iri-iri daga bakunan ‘yan Najeriya. Watakila wannan baya rasa nasaba da yadda...
Tsadar kayan masarufi da kuma sauran kayan amfani ga al,umma ta addabi al, umma a wannan zamani kuma har yanzu babu wani mutum ko...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN Ma’aikatan wutar lantarki a ranar Litinin din sun rufe kamfanin rarraba wutar lantarki na Kano (KEDCO), bisa zargin gaza cire musu kudaden...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf yake cika kwana 100 a kan karagar mulki. Hafsat Aminu Adhama ta yi waiwaye kan...
Bayan gaisuwa irinta girmamawa da godiya bisa irin jajircewar ka a fannin da ya shafi cigaban jihar kano tun kafin nasarar jamiyyar NNPP a Jihar...
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN A duk lokacin da masoya guda biyu suka hau wata turba ta son juna kokuma tsaka da soyayya tabbas akan...
Alhamdulillah, Dalilin da ya saka zanyi magana akan wannan bawan Allah wanda ko saninsa banyi ba shi ne, saboda ya burgeni sosai matuƙa, ma sha...
Daga RABI’U SANUSI An bayyana kudurin tabbatar ma da al’ummar jihar Kano samun cigaba a gwamnatin mai girma gwamna Abba Kabir Yusuf a wannan lokaci...
DAGA JAMILA MUHAMMAD IBRAHIM Waka hanya ce da ake fadakarwa da nishadantuwa a cikin ta, sai dai akwai tarin banbance banbance a tsakanin wakokin da...
Ba za a iya yin nazari kan yakin Sudan ba tare da ambaton makircin kasashen yammacin duniya, musamman Rasha da Amurka. Kalaman yakin da wadannan kasashe...
Limamin masallacin’Juma’a Mai suna masjid anuwaru dake unguwar tudun Yola malam abdulkadir shehu Mai anuwaru ya ce, al’umma su yawaita istigfari, domin samun sauƙin rayuwa....
Kungiyar Daliban gwale student association ta gudanar da zaben shugabancin kungiyar a jiya lahadi 22/1/2023 inda hayatu rufa, i hayatu yasamu nassara Ka wa...
Yakamata Shugaban kungiyar Dalibai ta kasa NANSS ya tashi tsaye wajen nemawa Dalibai makomar su ta gobe tun kafin a kada kuriar...
Za aragye wani kaso mai yawa akalla kaso sittin cikin dari (60%) daga cikin yaran mu masu yin SHAYE SHAYE, TALLACE TALLACE DA...
2022 na cikin shekarun da ba za a manta da su ba a tarihin dan adam musamman irin kalubalen da aka rika fuskanta. ...
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN Masu iya magana sun ce ‘Idan maciji ya sari mutum da zarar ya ga tsumma sai ya yi tsammanin...
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI A karon farko cikin shekara 106 da kafa kungiyarsu, ma’aikatan jinya a duk fadin Birtaniya sun bayyana aniyarsu...