Connect with us

Opinion

Yadda Kasuwanci Ya Kasanci Bayan Dai Na Aikin Jigilar Jirgin Kasa Daga Nguru Zuwa Kano

Published

on

Spread the love

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

Yan kasuwa da matafiya na Jihar Kano da Kuma Nguru Sun fuskanci kalubale a akan Kasuwanci su na yau da kullum sakamakon dai na amfani da jirgin Kasa daga Nguru zuwa Kano yayi

Advertisement

Jaridar Inda Ranka ta rawaito cewa halin dayan kasuwar  suka shiga sakamakon tsayawar Jigilar jirgin kasan yankin nasu ya haifar da rashin aikin yi ga matasa da dama.

Haka zalika dubban mutane ne Suka rasa ayyukan yi yayin da farashin Kayaiyaki shima ya karu hakan ya tilastawa ya’n kasuwa dakon kayan su a mota

Majalisar Dattawa ta buƙaci zama da shugabannin tsaro kan tabarɓarewar tsaron ƙasa

Saidai al’umma da dama na ganin matsalar kamar tana barazana ga kasuwancin su duba da yanda matsalar tsaro ke damun kasar sakamakon indan da jirgin kasan mutum nasiyan kaya kuma a aikamasa da shi   a cikin  farashi mai sauki.

Advertisement

Muna mika sakon mu ga gwamnati data duba, halin da mutane suke ciki, ta dawo da Jigilar wannan jirgi, saboda mutanen da suke cin abinci a karkashin wannan jirgi da Kuma bunkasar tattalin arzikin Nigeria. Idan har tsadar farashin Gas ne, to me yasa sauran jirage suke aiki?

Wannan wata dama ce ga masu ruwa da tsaki a kan lamarin ,Don habbaka harkar kasuwanci a yankuna da lamarin yashafa, duk Wanda yayi hubbasa ya tsaya domin dawowar aikin wannan jirgi, tabbas zai samu karbuwa agurin yan kasuwa  wannan yanki. Muna Adduar Ubangiji Allah yakawo karshen wannan matsala.

Advertisement

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *