Connect with us

News

An Haramta Wa ‘Yan Kabilar Igbo Nadin Sarautar Gargajiya A Kasashen Waje

Published

on

IMG 20260421 034344 876

An haramta wa ‘yan ƙabilar Igbo nada muƙaman sarautar “gargajiya” a wajen Nijeriya.

Matakin hakan ya biyo bayan takaddamar da ta barke kwanan nan kan nadin “Sarkin Igbo” a ƙasar Afirka ta Kudu, wanda ya haifar da tashin hankali a tsakanin ‘yan Afirka ta Kudu.

Advertisement

TSARO: Ba Kasafai Ake Samun Irin Tallafin Da Gwamna Lawal Ke Bawa Sojoji Ba — Babban Hafsan Tsaro

Yanzu haka ƙungiyar al’adu da zamantakewa ta al’ummar ƙabilar Igbo a faɗin duniya, Ohaneze Ndigbo ta sanar da matakin haramta duk wani naɗi na sarauta a ƙasashen waje, Matakin da gwamnatin Nijeriya ta goyi baya.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending