Rahotanni daga gaɓar Tafkin Chadi sun bayyana cewa wani farmaki da sojin saman ƙasar Chadi suka kai ya yi sanadiyyar mutuwar ɗimbin masunta, mafi yawansu ’yan...
Iran ta sanar a ranar Litinin cewa ta rataye wani mutum da aka samu da laifin yi wa Isra’ila da Amurka leƙen asiri, a wani mataki...
Wata motar tirela da ke ɗauke da mashinan adaidaita sahu ta kife a gadar Ado Bayero, wadda aka fi sani da Gadar Lado, a Jihar Kano....
A shekara 27, Mikhail Kalashnikov ya kirkiri abin da daga baya ya zama daya daga cikin shahararrun bindigogin yaki a tarihin zamani, wato AK-47. A matsayinsa...
Iran a ranar Lahadi ta aika da martaninta ga sabon tayin Amurka na kawo karshen yaki ga masu shiga tsakani na Pakistan, in ji kamfanin dillancin...
Majalisar birnin Oakland da ke ƙasar Amurka ta umarci wani likita ɗan Najeriya, Matthew Bernard, da abokiyar zamansa Lynn Warner su biya kusan dala miliyan 1...
Rahotanni daga jihar Neja sun ce wani harin sojin Najeriya ta sama ya kashe fararen hula da dama a matsugunan Guradnayi da ke gab da garin...
Hukumar Hana Safarar Mutane ta Kasa NAPTIP ta bayyana cewa jami’anta sun kama wani gidan marayu dake siyar da yara kanana a jihar Enugu. A sanarwar...
Rundunar ’yan sandan Jihar Kano ta ce ta samu nasarar kama wani da ake zargi da dillancin makamai tare da ƙwace bindigogi ƙirar AK-47 guda uku...
Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid da ke kasar Spain, ta sanar da cewa fitaccen ‘dan wasanta Kylian Mbappé, ba zai samu damar buga wasan hamayya...
Ofishin Hon. Sani Muhammad Sha’aban ya bayyana cewa yunkurin Turadu Muhammad Sha’aban na neman takarar kujerar Sanatan Kaduna ta Arewa a karkashin jam’iyyar African Democratic Congress...
Attajirin Nijeriya Aliko Dangote na tunanin Kenya a matsayin wurin da zai gina sabuwar matatar mansa a Gabashin Afirka mai iya tace ganga 650,000 a rana,...
Jami’an Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa, NDLEA, sun cafke wasu mutane uku Masu buƙata ta musamman bisa zargin safarar miyagun ƙwayoyi...
Wani rikici da ya ɓarke kan rabon kuɗin da aka tara yayin bikin gargajiyar Egungun a garin Ilare da ke Jihar Osun, ya yi ajalin wani...
Masu haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba biyar sun maƙale a wani ramin haƙar ma’adinai a lardin tsakiyar Zambia bayan ƙasa ta rufta a kansu yayin...
Rundunar Ƴansandan Najeriya reshen Jihar Kebbi ta kama wani matashi mai suna Idrisu Musa bisa zargin kashe babban ɗan uwansa, Muhammed Haruna, da matarsa Habiba Muhammed...
Wani abu da ake zargi gubar ciyawa ce, ta yi sanadiyyar mutuwar shanu sama da 80 a kauyen Chafajaule a gundumar Ribadu da ke Karamar Hukumar...
Sojojin Najeriya sun kashe sama da ’yan ta’adda 50 tare da ƙwato makamai da harsasai masu yawa a yankin Buni Gari da ke Jihar Yobe. Dakarun...
Ɗan takarar kujerar Sanatan Kano ta Tsakiya a ƙarƙashin jam’iyyar APC, Dakta Mohammed Musa Zango, wanda aka fi sani da Dr. Fatah, ya bayyana cewa kudirinsa...
Dan takarar kujerar Sanatan Kano ta Tsakiya a karkashin jam’iyyar APC, Dr. Mohammed Musa Zango, ya mayar da fom din tsayawa takara da na nuna sha’awa...