Wani babban likita a Jihar Kano ya rasu cikin rashin zato bayan ya fadi a sume mintuna 15 kacal da isarsa Arewa Surgery Hospital da ke...
Wata mota ƙirar Sharon ta faɗa cikin kogin da ke ƙarƙashin gadar Mayo-Ine a garin Ngurore, Jihar Adamawa, a wani hatsari da ya faru da tsakar...
Ana zargin Prince Adeniyi Adeyemi Matthew da ƙirƙirar wata hukuma mai suna Presidential Foreign Intervention Promotion Council (PFIPC) tare da naɗa kansa a matsayin Darakta Janara...
Wani masanin harkokin lantarki kuma mai wayar da kan jama’a kan amfani da kayayyakin wutar lantarki, Patrick Okoye, ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su...
Akalla mutum 1,028 suka mutu sakamakon zafi a Spain yayin da kasar ke fama da tsananin zafi da ba taba fuskantar irinsa ba tsakanin watan Janairu...
Jami’an DSS sun kama akalla mutum biyar da ke aiki tare da tsohon Karamin Ministan Albarkatun Man Fetur, Timipre Sylva, bisa zargin ɓoye bayanan da za...
Iyalan mafarauta 16 ‘yan asalin Jihar Kano da aka kashe a garin Uromi na Jihar Edo a watan Maris na shekarar 2025 sun bayyana damuwarsu kan...
Rundunar sojin ƙasan Najeriya ta bayyana cewa kimanin sojoji 104 ne aka nema aka rasa daga bataliya ta 162 da ke kan hanyar Mandara zuwa Buratai...
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya sanar da soke lasisin aiki na ƙananan bankuna na microfinance 46 a fadin ƙasar, wanda zai fara aiki daga ranar 1...
Shugaban riko na kwalejin koyon aikin noma ta tarayya dake nan Kano, wato na Federal College of Agricultural Produce Technology (FCAPT), Dr. Salisu Salisu, ya yabawa...
Shugaban Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Najeriya (NUJ), Kwamared Alhassan Yahya, ya buƙaci ‘yan jaridun yanar gizo da su ba da fifiko ga gaskiya, sahihancin labarai da...
Shugaban rukunin jami’o’in Maryam Abacha, MAAUN ya cika alkawarinsa, yayin da masu ruwa da tsaki ke yaba da gudummawarsa ga bunƙasa ilimi Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo,...
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta sanar da ƙwato tsabar kuɗi da suka kai Naira biliyan 38.66 tare da wasu manyan kadarori masu...
Kamfanin kera motoci na Ford da ke Amurka ya sake ɗaukar wasu daga cikin ƙwararrun injiniyoyinsa da ya sallama aiki, bayan da fasahar ƙirƙirarriyar basira (AI)...
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya buƙaci Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) da ta bayyana wa jama’a takardun shaidar...
Gwamnatin tarayya ta yi umarnin sauya tsarin karatu a Najeriya, sakamakon gano cewa fiye da yara miliyan 20 ƴan makarantar firamare sunabarin makarantar tun kafin su...
Hukumar gudanarwar Jami’ar Northwest University Kano (NWUK) ta amince da korar dalibai 34 daga jami’ar bayan samunsu da hannu a laifukan da suka shafi satar amsa...
Jigo a siyasar Najeriya, Buba Galadima, ya bayyana cewa kafa rundunar ‘yan sandan jihohi (State Police) ba zai zama mafita ga matsalar rashin tsaro da ƙasar...
Daga Abbas Ibrahim A kowace shekara ta zaɓe, jihohi kan fafata wajen ƙarfafa al’ummarsu su fito su yi rajistar Katin zaɓe, kasancewar rajistar ita ce matakin...
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta umarci Kwamitinta kan Harkokin Ƙananan Hukumomi da Masarautu da ya gudanar da bincike kan yadda ƙananan hukumomi 44 na jihar suka...