Rundunar ‘yan sandan Jihar Filato ta ce ta kama wani mutum da ake zargi da karyar soja ne, tare da wasu mutum biyar da ake dangantawa...
Jam’iyyar ADC ta zargi hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) da yin aiki ƙarƙashin gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu domin lalata jam’iyyun adawa a...
Babban Bankin Najeriya CBN ya fitar da sunayen bankuna 33 da ya amince cewa jarinsu ya kai su ci gaba da gudanar da hada-hada a cikin...
Yayin da wa’adin da shugaban Najeriya Bola Tinubu ya baiwa masu riƙe da muƙamai a gwamnatinsa suyi murabus idan har suna son tsayawa takara a zaɓen...
Gwamnatin Tarayya ta sanar da cewa Juma’a, 3 ga Afrilu Good Friday, da Litinin, 6 ga Afrilu Easter Monday,a matsayin ranakun hutu domin bikin Good Friday...
Hukumar Tsaron Farin Kaya ta Najeriya (DSS) ta sanar da cafke wata matashiya mai shekaru 25, Nafisa Usman, bisa zargin safarar harsasai ga ‘yan bindiga, a...
Babbar Kotun Tarayya a Kaduna ta dage sauraren bukatar neman beli da tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasil El Rufai ya shigar zuwa ranar 14 ga Afrilu....
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce dakarun ƙasarsa za su bar yaƙin Iran cikin “makonni biyu zuwa uku,” inda yake nuna kawo ƙarshen hare-haren da ake...
Wata Kotun Majistare da ke Nomansland a Ƙaramar Hukumar Fagge, Jihar Kano ta bayar da umarnin tsare direban matar Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II,...
Rahotanni daga majiyoyi masu tushe sun nuna cewa Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, na ci gaba da tattara bayanai da shawarwari domin tabbatar da yiwuwar...
Wasu mutane da ba a san ko su waye ba sun sace wata sabuwar jaririya daga hannun mahaifiyarta mai shekara 19 a unguwar Kidnawi 2 da...
Hukumar ba da lamunin karatu ta ƙasa (NELFUND) ta ce kuɗin sa wa a aljihu na ɗalibai da take ba su duk wata yana nan a...
Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya rubuta wasiƙa zuwa Majalisar Dokoki ta Ƙasa yana neman a yi gyara a kan Kudirin Kasafin Kuɗi na shekarar 2026, inda...
Rahotanni daga Jihar Kaduna na cewa ’yan bindiga sun kaddamar da sabon hari a kauyen Kahir da ke Karamar Hukumar Kagarko, inda suke harbi kan mai...
Dubun wasu matasa biyu da ake zargi da satar waya ta cika, bayan da taron jama’a ya afka musu a kusa da makarantar Fatima Special Primary...
Gwamnatin Jihar Filato ta sassauta dokar hana fita na awanni 48 da ta kafa a Karamar Hukumar Jos ta Arewa, bayan mummunan harin da aka kai...
Babbar Kotun Jihar Kano karkashin jagorancin Mai Shari’a Adam Abdullahi a ranar Talata ta yanke wa wasu ‘yan fashi hudu hukuncin daurin shekaru 10 a gidan...
Daga Mukhtar A. Haliru, Tambuwal An yaba wa Gwamnatin Jihar Sokoto bisa kokarin da take yi wajen tallafa wa marayu da sauran mabukata a fadin...
Batun auren bazawara na ci gaba da haifar da muhawara a tsakanin al’umma, inda wasu samari ke bayyana ra’ayoyi mabambanta kan dacewar ɗaukar mata da suka...
Wata gobara ta tashi a wani kamfanin sarrafa ganyen shayi mai suna Maya da ke yankin Sharada a Jihar Kano, kamar yadda Freedom Radio ta ruwaito....