Daga Shariff Aminu Ahlan A siyasar zamani, shugabanci ba kawai neman mulki ba ne, illa gwajin hangen nesa, ƙwarewa, aminci da kuma sakamakon aiki. Wannan ne...
An shiga firgici a yankin kasuwar takalma da ke Mushin a jihar Legas bayan wata na’urar fashewa da ake zargin bam ce ta tashi, lamarin da...
Gwamnatin Amurka ta sanar da dakatar da wasu takunkuman da ta kakaba wa Iran kan harkokin man fetur na tsawon kwanaki 60, a wani mataki da...
Kungiyar ƙwallon ƙafa ta Manchester United ta ɗauki wani gagarumin mataki wajen cika burinta na gina sabon katafaren filin wasa na zamani, bayan da ta mallaki...
Ministan Ayyuka, David Umahi, ya bukaci masana’antun siminti a Najeriya da su rage farashin kayayyakinsu, yana mai gargadin cewa tsadar siminti na kawo cikas ga ayyukan...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta umarci a tsare ɗan siyasa kuma tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar AAC, Omoyele Sowore, a gidan gyaran...
Firaministan Birtaniya Kier Starmer ya sanar da murabus daga muƙaminsa, kodayake ya ce zai ci gaba da zama kan kujerar har zuwa lokacin da jam’iyyar Labour...
Wata mata mai suna Malama Ummulkhairi ta rasa ranta bayan da wasu fusatattun matasa suka yi mata dukan tsiya tare da ƙona gawarta a yankin Marabar...
Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu ta Najeriya (JAMB) ta sanar da dakatar da shigar dalibai zuwa shirye-shiryen digiri da Kwalejojin Ilimi (Colleges of Education) ke...
Iran ta gargaɗi Amurka da ta yi hankali bayan Shugabanta, Donald Trump, ya yi barazanar ɗaukar matakin soja kan Tehran saboda goyon bayan da take bai...
Daga Tijjani Sarki Kiraye-kirayen da ake yi na a sake bai wa tsohon Kwamishinan Yaɗa Labarai da Harkokin Cikin Gida na Jihar Kano, Alhaji Muhammad Garba,...
Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce rashin adalci daga shugabanni a Najeriya a dai-dai lokacin da ƴan ta’adda ke ci gaba da kai hare-hare musamman guraren Ibada...
Wani rahoto da cibiyar bincike ta Nextier Nigeria ta fitar ya bayyana cewa aƙalla mutum 842 ne suka rasa rayukansu, yayin da aka yi garkuwa da...
Jami’an Task Force na Jihar Legas Masu Yaki da Laifuffukan Muhalli da Sauran Take Dokoki sun sanar da kwace baburan Okada 278 a wani samame na...
Yadda HE Garo Ya Wakilci Gwamna Fiye Da Wadansu Mataimakan Da Gwamnoninsu Cikin Kwanaki 47 — Yabo ga Gwamna wajen karfafa yarda da amana da zartaccen...
Jigo a jam’iyyar ADC a Jihar Kano kuma mai neman takarar gwamna a zaɓen 2027, Alhaji Ibrahim Ali Aminu, wanda aka fi sani da Ibrahim Little,...
Shugabannin riƙon ƙwarya na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a Jihar Kano tare da manyan masu ruwa da tsaki a jam’iyyar sun sake tabbatar da Malam...
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta ayyana gwamnan jihar Ekiti, Abiodun Oyebanji na jam’iyyar APC, a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar...
Daga Shariff Aminu Ahlan A siyasa, samun karɓuwa da nuna ƙwarewa a aiki kan jawo yabo daga masu goyon baya, amma a lokaci guda kan haifar...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa wani mutum mai suna Zakaria Garba hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samunsa da laifin hannu a...