Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta yanke wa wata mata mai suna Raya Haruna hukuncin daurin shekaru goma a gidan yari bisa...
Iran ta sake rufe mashigin Hormuz a yau Juma’a, maimakon tafiya Switzerland da aka tsara za a tattauna game da yarjejeniyar da Amurka da Tehran suka...
Wata mata amarya ce ta jefa kishiyarta cikin mawuyacin hali bayan da ake zargin ta kwarawa matar tafasasshen ruwan zafi a fuska da jikinta a garin...
DAGA AHMAD MUHAMMAD SANI Gwarzo , ANIPR. A daidai lokacin da masana harkokin lafiya ke ci gaba da ƙarfafa gwiwar al’umma kan amfani da abinci...
Rundunar Ƴansandan Kwara ta kama wani da ake zargi yana hanyarsa ta kai kayan aiki ga ‘yan bindiga da sauran ƙungiyoyin masu aikata laifi a wasu...
Gwamnatin Jihar Kano ta sake nanata aniyarta ta ƙarfafa haɗin gwiwa tsakanin kafafen yaɗa labarai da hukumomin tsaro domin tabbatar da zaman lafiya, kare dimokuraɗiyya da...
Shugaban Jam’iyyar Peoples Redemption Party (PRP), Dakta Hakeem Baba Ahmed, ya soki gina gidajen da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta yi wa alkalan Kotun Ɗaukaka...
Amurka ta fitar da sharuɗoɗi 14 da ke ƙunshe a cikin yarjejeniyar fahimtar juna tsaƙaninta da Iran wanda ya kama hanyar kawo ƙarshen yaƙin gabas ta...
Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Legas ta yi nasarar kashe wata gobara da ta tashi a hawa na uku na ginin bankin Polaris da ke kan...
Wani jigo a siyasar Karamar Hukumar Tarauni, Hon. Abubakar Abdullahi Babaleliya Unguwa-Uku, ya jaddada kudurinsa na ci gaba da bayyana ayyukan alheri da kyawawan manufofin ci...
Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kano kuma ɗan takarar gwamna na jam’iyyar NDC, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya kalubalanci Gwamnatin Jihar Kano da ta fito da sahihan hujjoji...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Akwa Ibom da ke kudancin Najeriya ta ce ta kama wani mutum mai suna Musa Idris da ake zargi da karɓa da...
Hukumar kula da sadarwa ta Najeriya ta fara nazari akan kuɗaɗen da ake biya wajen kira da aikewa da saƙonnin kar-ta-kwana a ƙasar, shekaru 8 bayan...
Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya ta karyata rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa Gwamnatin Tarayya da Majalisar Dokoki ta Kasa na...
Ƙungiyar Tsofaffin Daliban Kwalejin Haɗaka ta Karaye (KAROBA) ta sake jaddada aniyarta na ganin an sake buɗe Kwalejin Haɗaka ta Karaye (Unity College, Karaye), wadda aka...
Hukumomin tsaro a Najeriya sun kama aƙalla mutum takwas bisa zargin yaɗa labaran ƙarya da bayanan da ke haifar da ruɗani a kafafen sada zumunta, yayin...
Wani mutum mai shekaru 45, Auwalu Adamu, ya rasa ransa bayan da ake zargin sabuwar matarsa ta biyu, Khadija Sulaiman, ta daba masa wuƙa har lahira,...
Masana a harkar man fetur sun bayyana cewa farashin litar fetur (PMS) a Najeriya na iya sauka zuwa kusan naira 900 idan har shirin sulhu tsakanin...
Hukumomi a Afirka ta Kudu sun kama wani mutum mai shekara 28 bayan an gano kunamu 150 rayayyu masu dafi, waɗanda aka ɓoye cikin tufafinsa a...
Gwamnatin Kano Ta Mayar da Hankali Kan Matasa Domin Ƙara Yawan Masu Rajistar Masu Katin Zaɓekan jama’a da ƙarfafa masu cancantar kaɗa ƙuri’a su yi rajistar...