Fasinjoji da dama sun jikkata bayan wani jirgin ƙasa da ke jigila tsakanin Abuja zuwa Kaduna ya sauka daga layin dogo sakamakon cin karo da wani...
Daga Abba Anwar Akwai tunani daga mutane da yawa kafin zabubbukan da a ka gudanar na shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kano da a ka gudanar...
Kotun Shari’ar Musulunci da ke Shahuci a jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Alƙali Abdu Abdullahi Wayyah, ta yanke hukunci kan wani matashi da aka samu da laifin dukan...
Yayin da watan Ramadan ke gab da karewa, hankulan jama’a sun fara karkata daga sayen abinci don buda baki zuwa kayan Sallah, musamman sababbin tufafi ga...
Fasinjoji da dama da ke shirin tafiya daga Abuja zuwa Jihar Kano domin gudanar da bikin Ƙaramar Sallah sun koka kan karin kudin mota da kamfanin...
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya (NDLEA) ta kama wani tsoho mai shekara 74 a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe International Airport...
Magoya bayan tafiyar Kwankwasiyya a Jihar Kano sun zargi wasu ‘yan daba da suka ce na da alaka da jam’iyyar APC da kai hari tare da...
Gwamnan Jihar Abba Kabir Yusuf ya amince da rushe Ma’aikatar Ilimi Mai Zurfi tare da haɗa ta da Ma’aikatar Ilimi, a wani muhimmin mataki na ƙarfafa...
Mataimakin gwamnan Jihar Kano, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo, bai halarci taron Majalisar Zartarwa ta jihar karo na 38 da aka gudanar ranar 12 ga watan Maris...
Jami’an rundunar sojin Najeriya ta Brigade ta 3 tare da hadin gwiwar jami’an Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) sun kama wata mace da ake zargi...
Gwamnatin Jihar Kano ta amince da biyan albashin watan Maris na shekarar 2026 da wuri ga ma’aikatan gwamnati domin ba su damar yin shirye-shiryen bikin ƙaramar...
Majalisar Zartarwa ta Jihar Kano ta amince da aiwatar da ayyuka dan darajarsu ta haura Naira biliyan 310 domin inganta ababen more rayuwa a fannin ilimi,...
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bukaci kafafen yada labarai su rika bibiyar yadda gwamnatocin jihohi da kananan hukumomi ke tafiyar da kudaden da suke karba,...
Ga shi dai kwanakin Ramadan suna ta gudu, har mun kawo ga goman ƙarshe wanda shi ne dama ta ƙarshe ga wanda ya yi sakaci...
Rundunar Sojojin Najeriya ta sanar da gano wani wajen ƙera makamai ba bisa ƙa’ida ba tare da hallaka wasu ‘yan bindiga biyar a ƙaramar hukumar Obubra...
Gwamnatin Tarayya ta yi gargaɗin cewa akwai yiwuwar ɓullar cutar sanƙarau a jihohi 11 na Arewacin Najeriya, ciki har da Jihar Kano, inda ta buƙaci al’umma...
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa wani kwamiti na musamman domin ɓullo da sabbin matakan gyare-gyare a ɓangaren harkar man fetur a Najeriya. Mai...
Jami’an Tsaron Civil Defence a Jihar Kano sun kama wasu matasa hudu da ake zargi da tayar da tarzoma da kuma kwacen waya lokacin sallar Tahajjud...
Daga Abbati Bako, mai ba da shawara kan dabarun siyasa da sadarwa, IPRC, Najeriya. Tarayyar Turai (EU), Amurka (USA) da masu ruwa da tsaki na...
Wani lamari mai ban mamaki ya jawo hankulan jama’a bayan da wata mata da likitoci suka ayyana cewa kwakwalwarta ta daina aiki ta sake farfaɗowa yayin...