Wasu majiyoyin diflomasiyya sun tabbatar da cewa Iran ta karɓi ƙunshin shirin tsagaita wutar Donald Trump mai ƙunshe da saɗarori 15 da ke fatan kawo ƙarshen...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da sauke Alhaji Shehu Wada Sagagi daga mukaminsa na Kwamishinan Ma’aikatar Zuba Jari, Kasuwanci da Masana’antu da...
Akalla mutane biyar daga gida guda sun rasa rayukansu sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya afku a ranar Laraba a kan titin Damaturu zuwa Maiduguri...
Wani matukin babur mai aikin kai saƙo ya mutu bayan wata tankar mai ta murƙushe shi a wani hatsarin mota da ya faru a titin Apapa–Oshodi...
Wata Babbar Kotun Tarayya ta ki amincewa da bukatar neman umarnin wucin gadi da mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya gabatar domin dakatar da...
Ana fargabar cewa mutane akalla takwas ne suka rasa rayukansu sakamakon ruftawar wani gini a garin Ridawa da ke ƙaramar hukumar Ghari a jihar Kano. Rahotanni...
Hukumar kidaya ta Nijeriya (NPC) ta ce ta yi rijistar haihuwar yara sama da 36,000 a Kano cikin watanni tara da fara amfani da tsarin rijistar...
Hukumar tsaron farin kaya ta DSS a Najeriya ta sanar da kubutar da Sakataren Mulki na Karamar Hukumar Kibiya da ke Jihar Kano, Hon. Hamza Musa...
Duk da raguwar farashin danyen mai a kasuwar duniya daga dala 130 zuwa dala 100 a kowace ganga, ’yan kasuwar mai a Najeriya sun ki rage...
Gwamnatin Tarraya ta sanar da ɓullo da wata lambar tantance ɗalibai ta baiɗaya domin bibiyar karatunsu tun daga matakin firamare. Ministan ilimi, Tunji Alausa, ne ya...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya umarci dukkan masu riƙe da muƙaman Siyasa da ke da niyyar tsayawa takarar zaɓen 2027 da su yi...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta ce ta tattara sunayen fiye da mutum 2,000 da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi a sassa daban-daban na jihar....
Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Nijeriya ta karɓi ‘yan ƙasar 708 da suka maƙale a Jamhuriyar Nijar, waɗanda aka kwaso daga birnin Niamey. Mutanen sun...
Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (National Drug Law Enforcement Agency – NDLEA) a jihar Kano State ta bayyana damuwa kan ƙarancin...
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta kama matasa sama da 250 kan yin askin banza ko kuma kitse gashinsu. Mataimakin babban kwamandan hukumar, Mujahid Aminudden ne...
Akalla mutane takwas ne suka mutu, yayin da wasu da dama suka jikkata, sakamakon hatsarin jirgin dakarun Sojin ƙasar Colombia da ya faɗi jim kaɗan bayan...
Akalla matuka jirgi biyu sun rasa rayukansu yayin da sama da mutum 40 suka jikkata sakamakon wani hatsari da ya faru a filin jirgin saman LaGuardia...
Rundunar tsaro ta Anti-Phone Snaching Force dake Kano, wacce ke yaki da fadan daba, kwacen waya da kuma dakile ta’ammali da kayan maye, ta kama wasu...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana damuwa matuƙa kan yadda ɗalibai da dama ba su koma makarantu ba bayan kammala hutun Sallah ƙarama. Babban Sakataren Ma’aikatar Ilimi...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa ta cafke mata sama da 280 da ake zargi da yin shigar da ba ta dace ba a...