Gamayyar Kungiyoyin Fararen Hula Masu Kishin Jihar Kano (KPCF), wadda ta ƙunshi sama da kungiyoyi 451, ta yabawa Kwamishinan Yaɗa Labarai da Harkokin Cikin Gida na...
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da ƙudirin gyaran kundin tsarin mulki da ke neman kafa rundunar ‘yan sandan jihohi a faɗin ƙasar, a wani mataki da...
kan wani dan canji Gwamnatin Amurka ta sanya wani ɗan Najeriya da kamfanoni uku masu gudanar da harkokin canjin kuɗi a jihohin Kano da Legas cikin...
Adadin mutanen da suka rasa rayukansu sakamakon ɓarkewar cutar kwalara a Jihar Borno ya kai 108, yayin da fiye da mutum 13,000 suka kamu da cutar...
Gwamnatin Jihar Oyo ta ayyana dokar hana fita ta sa’o’i 16 a kananan hukumomi 10 da ke makwabtaka da Tsohon Dajin Oyo National Park, a wani...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ɗage shari’ar tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, zuwa ranar 22 ga watan Satumba. El-Rufai, wanda ke fuskantar tuhume-tuhume...
Masanin kimiyyar siyasa, Farfesa Kamilu Sani Fagge, ya bayyana cewa ƙalubalen da ke tattare da kafa ’yan sandan jihohi sun fi fa’idodin da ake sa ran...
Dakarun Rundunar Sojin Nijeriya ta Birged ta 3 sun kama wani mutum da ake zargi da hannu a ayyukan ta’addanci tare da ƙwato makamai da wasu...
Gwamnonin jihohin Najeriya sun nemi a yi wa kundin tsarin mulkin ƙasar gyara domin ba su ƙarin iko wajen jagoranci da daidaita harkokin tsaro a jihohinsu,...
Gwamnatin mulkin sojin Jamhuriyar Nijar ta miƙa buƙatarta a hukumance ta ficewa daga Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya ICC. Miƙa wannan buƙatar dai na zuwa...
Iran ta ayyana hutun kwanaki uku a babban birnin kasar, Tehran, don gudanar da jana’izar marigayi Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci, Ayatollah Ali Khamenei, kamar yadda...
Gwamnatin Iran ta bayyana cewa ita kaɗai ce ke da ikon yanke shawarar yadda za ta sarrafa kuɗaɗen da za a sake mata bayan Amurka ta...
Babban Sufetan ’Yan Sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya haramta wa jami’an rundunar gudanar da ayyuka a kafafen sada zumunta ba tare da samun sahalewar hukumomin da...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya miƙa wa Majalisar Dattawa kudirin dokar gyaran Kundin Tsarin Mulkin Najeriya da ke neman kafa rundunar ’yan sandan jihohi a...
Gwamnatin jihar Kano ta rufe wasu kwalejojin koyon harkokin lafiya guda biyu da ke karamar hukumar Nasarawa bisa zargin karya doka, ƙa’idojin aiki da kuma rashin...
DAGA HAJARA SANI ABDULLAHI Al’ummar Dorayi Ƙarama da kewaye a Ƙaramar Hukumar Gwale ta Jihar Kano sun miƙa ƙorafi ga Hukumar Tace Fina-finai ta Jihar Kano...
Aƙalla mutane biyar ne suka rasa rayukansu sakamakon wani rikici da ya ɓarke tsakanin manoma da makiyaya a garin Gulma da ke Ƙaramar Hukumar Argungu a...
Rundunar ’yan sandan Jihar Anambra ta ce ta gano gawar wata budurwa mai shekaru 25 a garin Onitsha, lamarin da ake zargin ya kasance sakamakon hallaka...
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) ta kama wasu dattawa biyu masu shekaru 84 da 75 a birnin Umuahia na Jihar Abiya...
Wata kotu a ƙasar Iran ta yanke wa fitacciyar mawaƙiya, Parastoo Ahmadi, hukuncin bulala 74 bayan ta gudanar da wani kide-kide da aka watsa kai tsaye...