Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arziki zagon ƙasa (EFCC) ta ce matakin da ta dauka na dakatar da asusun Gwamnatin Jihar Osun ya yi daidai...
Jami’ai uku na Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano (KAROTA) sun jikkata bayan wasu fusatattun matasa sun kai musu hari tare da ƙona...
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya, EFCC, ta ce ta dakatar da asusun gwamnatin jihar Osun bisa zargin yadda aka tafiyar da wasu...
Hukumar Shirya Jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana cewa kashi 61.5 cikin 100 na ɗaliban da suka rubuta jarabawar kammala sakandare ta WASSCE ta shekarar...
Hukumar tsaro da kare fararen hula ta Najeriya (NSCDC) ta sanar da hukunta jami’anta 79 saboda laifuffuka daban-daban da suka haɗa da cin hanci, damfarar aikin...
Hukumar Shirya Jarrabawar Ƙasashen Yammacin Afirka (WAEC) ta sanar da riƙe sakamakon ɗalibai 167,486 da suka rubuta jarabawar kammala makarantar sakandare ta WASSCE ta shekarar 2026,...
Gwamnatin Jihar Kwara ta sanar da ceto mutane 176 da aka yi garkuwa da su tun bayan harin da ‘yan ta’adda suka kai garuruwan Woro da...
Hukumar Kwastam ta Nijeriya (NCS) ta bayyana sunayen mutum 3,852 da suka yi nasara a aikin ɗaukar ma’aikata na shekarar 2024/2025, bayan karɓar buƙatun aiki daga...
Matashiya TV za ta yi haɗin gwiwa da cibiyar kasuwanci, masa’antu, ,a’adanai da aikin gona ta Kano don shirya gasar sana’o’i ta matasa a watan Agustan...
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da ƙarin albashi ga jami’an Rundunar Sojin Najeriya da ya kai tsakanin kashi 30 zuwa 80 cikin ɗari, a...
Gwamnatin Tarayya ta umarci shugabannin jami’o’i, kwalejojin kimiyya da fasaha da kwalejojin ilimi a faɗin Nijeriya da su kori duk ɗalibin da aka tabbatar, bayan cikakken...
Wasu kansiloli biyu na Ƙaramar Hukumar Fagge da ke Jihar Kano sun zargi Shugaban Ƙaramar Hukumar, Alhaji Salisu Usman Masu, da hannu wajen shirya harin da...
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta sanar da dakatar da shugabannin ƙananan hukumomi uku a jihar na tsawon watanni uku. Shugabannin ƙananan hukumomin da dakatarwar ta shafa...
Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana cewa gwamnati na duba yiwuwar hana zirga-zirgar baburan Okada da adaidaita sahu a wasu sassan birnin Abuja...
Akalla mutum biyu sun rasa rayukansu sakamakon mummunar ambaliyar ruwa da ta afku a birnin Damaturu, babban birnin Jihar Yobe, bayan ruwan sama mai ƙarfi da...
Ana zargin wasu ’yan bindiga sun yi garkuwa da wasu matafiya da ke cikin tawagar rakiyar amarya daga garin Sheme da ke Jihar Katsina zuwa Jihar...
Gidan talabijin na Matashiya TV ya sanar da shirinsa na gudanar da babbar gasar masu ƙananan sana’o’i a Jihar Kano, a wani ɓangare na bikin cika...
Wata tirela da ke ɗauke da shanu ta kife a shataletalen Tashar Dukku da ke cikin birnin Gombe, lamarin da ya haifar da cunkoson ababen hawa...
Hukumar kula da Harkokin Ɗalibai Masu yi wa Ƙasa Hidima (NYSC), ta gargaɗi masu shirin fara hidima kan cewa ba za a ba su damar farawa...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Jigawa ta ce ta samu gagarumar nasara wajen yaƙi da manyan laifuka, bayan kama wasu da ake zargi da hannu a kisan...