Tsohon mataimakin gwamnan Jihar Kano, Nasiru Yusuf Gawuna, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC). A cikin wata takardar murabus mai ɗauke da...
Kwankwaso Ya Koma ADC A Hukumance
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce babban burinsa shi ne ya “karɓe iko da man” da ke Iran kuma ya nuna cewa Washington za ta iya...
Akalla mutum 13 sun mutu, yayin da aka yi garkuwa da wasu da dama bayan ’yan bindiga a wurin wani bikin daurin aure a kauyen Kahir...
Tsohon ɗan takarar gwamna a Kano, Nasiru Yusuf Gawuna, ya yi murabus daga mukaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwa ta Bankin Gidaje na Tarayya (FMBN). A cikin...
Gwamna Babagana Umara Zulum na Jihar Borno, ya sallami duk kwamishinoninsa tare da rushe Majalisar Zartawa ta Jihar nan take. A safiyar Litinin din nan gwamnan...
Shugaban ƙasa na Alhassan Yahya, ya yaba wa shugabannin ƙungiyar Kano Correspondents’ Chapel, NUJ saboda kafa ginshikin da ke karfafa kauna, hadin kai, da ci gaba...
Jami’an Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA) sun kama hodar iblis (cocaine) da aka ɓoye a cikin kawunan busasshen kifi da...
Kano: Ɗaya Daga Cikin Jarirai Biyar Ta Rasu, Huɗu Na Ci Gaba Da Karɓar Kulawa A ICU Ɗaya daga cikin jarirai biyar da aka haifa a...
Gwamnatin Tarayya ta ce akalla mutum 146 ne suka mutu sakamakon cutar zazzabin Lassa daga watan Janairu zuwa tsakiyar Maris na shekarar 2026. Hukumar Dakile Yaduwar...
Gwamnatin Jihar Filato ta sanar da ƙaddamar da dokar hana fita ta sa’o’i 48 a Jos ta Arewa. Matakin ya biyo bayan wani hari da ya...
Sheikh Dr. Isa Pantami ya buƙaci Malam Nasir El-Rufai da abokan siyasarsa su ajiye saɓanin da ke tsakaninsu, ya yi wannan kiran ne a makabarta yayin...
Daga Abba Anwar Yayin da a ka yi Babban Taron Kasa na jam’iyyar APC a filin Eagle Square da ke Abuja, a gaban Shugaban Ƙasa Bola...
Hukumar Sadarwa ta Nijeriya (NCC) ta umarci kamfanonin sadarwa da su biya diyya ga masu amfani da layukansu a yankunan da ake fama da matsalar ƙarancin...
Tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP nan take. Kwankwaso, wanda ya kasance jagoran jam’iyyar na kasa kuma...
Ambaliyar ruwa mai tsanani ta kashe akalla mutane 108 tare da raba iyalai sama da 2,700 da matsugunansu a sassa daban-daban na ƙasar Kenya, kamar yadda...
Shugabar makarantar Intercontinental Schools, Dokta Hadiza N. Yusuf Baba, ta yi gargadi kan illar da rashin bai wa yara cikakkiyar kulawa ke haifarwa, tana mai cewa...
Gwamnatin ƙasar Indonesia ta sanar da haramta wa yara ‘yan ƙasa da shekaru 16 amfani da kafafen sada zumunta, a wani mataki da ta ce na...
Sabon firaministan ƙasar Nepal, Balendra Shah, ya fara aikinsa da salo na musamman bayan an rantsar da shi, inda ya wallafa sakonsa na farko ga al’umma...
Hukumar Sadarwa ta Nijeriya (NCC) ta bayyana shirinta na toshe dukkan layukan waya da ake amfani da su wajen ayyukan damfara a fadin kasar, kamar yadda...