Rundunar Sojin Nijeriya a ranar Alhamis ta ce dakarunta sun yi nasarar ceto yara bakwai da manya biyu da aka yi garkuwa da su daga wani...
Babbar Kotun Shari’ar Musulunci da ke zamanta a Kofar Kudu ƙarƙashin jagorancin Mai Shari’a Ustaz Ibrahim Sarki Yola, ta yanke wa wani limamin Juma’a hukuncin ɗaurin...
Gwamnatin Jihar Sakkwato ta tabbatar da mutuwar mutane 33 sakamakon ɓarkewar cutar sanƙarau a wasu sassan jihar, yayin da ake ci gaba da samun sabbin masu...
Al’ummar yankin Mainika da ke karamar hukumar Gwarzo sun fada cikin jimami bayan wani mummunan hari da ake zargin ‘yan bindiga ne suka kai wasu kauyukan...
Wani jigo a jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), Alhaji Ibrahim Ali Amin Little, ya sayi fom din neman takarar gwamnan Jihar Kano a karkashin jam’iyyar domin...
Kungiyar Nigerian Democracy Working Group ta soki rahoton da Amnesty International ta fitar dangane da kisan mutane biyar da ya faru a Jihar Kano, tana mai...
Hadakar Malamai da Kungiyoyin Musulunci a Jihar Kano ta bukaci ’yan siyasa da magoya bayansu da su guji kalaman tunzura jama’a tare da gudanar da harkokin...
Shugaban ƙasar Burkina Faso ya ba da umarnin soke kimanin ƙungiyoyi masu zaman kansu 200. A jumlace zuwa yanzu ƙasar ta yankin Sahel ta dakatar da...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa NDLEA reshen Jihar Kano, ta ce ta gano wasu manyan koguna da ramuka da ake amfani da...
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa Kotun Kolin Nijeriya ce kadai ke da ikon yanke hukunci kan rikicin sarautar Kano. Ganduje ya...
Assalamu alaikum wa rahmatullahi wa barakatuh. Da farko, ina miƙa godiya ta musamman ga Allah Maɗaukakin Sarki, wanda Ya ba mu damar kasancewa tare a...
Gwamnatin Tarayya ta hana duk wanda aka ba digirin girmamawa amfani da lakabin “Dr” a sunansa. Ministan Ilimi, Tunji Alausa, ne ya bayyana hakan yayin wani...
Tsohon ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Bichi, Hon. Mahmoud Baba Bichi, ya ayyana aniyarsa ta tsayawa takarar kujerar Sanatan Kano Ta Arewa a zaɓen 2027...
Sufeto Janar na ‘Yan Sanda (IGP), Olatunji Disu, a ranar Talata ya kira wani taron gaggawa da manyan shugabannin rundunar ‘yan sandan Najeriya, inda ya sanar...
Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Arsenal ta tsallake zuwa zangon wasan ƙarshe na gasar Zakarun Nahiyar Turai, wato UEFA Champions League, bayan doke Atletico Madrid da ci...
Masu ƙananan sana’o’i a Jihar Kano na ci gaba da kokawa kan yadda ƙarancin wutar lantarki ke janyo musu asara tare da kawo cikas ga ci...
Tsohon gwamnan Jihar Edo, Adams Oshiomhole, ya bukaci Gwamnatin Tarayya da ta dauki tsauraran matakan tattalin arziki kan kamfanonin Afirka ta Kudu da ke gudanar da...
Jam’iyyar PDP a Jihar Jigawa ta amince da Mustapha Sule Lamido, ɗan tsohon gwamna Sule Lamido, a matsayin ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ta hanyar masalaha...
Dakarun rundunar sojin Nijeriya, sun kashe wasu manyan jagororin ‘yan bindiga biyu—Anaruwa da Gomina—tare da wasu mutum bakwai a jerin hare-haren da aka gudanar cikin kwanaki...
An rantsar da Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamna Kano a ɗakin taro na Africa House dake gadar gwamnatin Kano.