Ƙungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) ta yi barazanar ƙaddamar da yajin aiki na sai baba-ta-gani a jami’o’in jihohi 11, idan gwamnatocin jihohin da abin ya shafa ba...
Ana fargabar cewa aƙalla mutum 12 ne suka jikkata sakamakon wani rikici tsakanin manoma da makiyaya da ya auku a Ƙaramar Hukumar Warawa da ke Jihar...
Mutane biyu sun rasa rayukansu, yayin da mutum ɗaya ya jikkata bayan wasu tireloli biyu suka yi mummunan taho mu gama a kan titin Sagamu–Ikorodu Expressway...
Wata ƙungiya mai rajin samar da sauye-sauye da wayar da kan al’umma, Centre for Reform and Public Advocacy (CFRPA), ta shigar da ƙara a Babbar Kotun...
Kungiyar ci-gaban garin Falgore daji da ke ƙaramar hukumar Doguwa a Jihar Kano ta bayyana aniyarta ta farfaɗo da tattalin arzikin yankin ta hanyar ƙarfafa harkokin...
Gwamnatin tarayya ta amince da garambawul ga hukumar masu yi wa kasa hidima (NYSC), a wani mataki na kawo sauyi na farko tun bayan samar da...
Sama da ‘yan Najeriya 700 ne har yanzu ke makale a ƙasar Afirka ta Kudu, duk da cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da ware...
Rundunar Ƴansandan Jihar Neja ta ce ta kama wasu mata biyu da ake zargi da safarar yara da kuma aikata ayyukan tsafi, tare da ceto yara...
Amurka da Iran sun amince su dakatar da hare-hare akan juna lamarin da ya gurgunta yarjejeniyarsu ta wucin-gadi, yayin da bangarorin ke shirin komawa tattaunawar da...
Rundunar Ƴansandan Jihar Bayelsa ta tabbatar da kama wani ɗan basarake mai suna Ibobuminate Oweifa, bisa zargin ƙona wani mutum da ake zargin ya yi yunƙurin...
Jami’ar Maryam Abacha MAAUN ta sake kafa wani sabon tarihi a fannin ilimi bayan dukkan daliban ta na Kimiyyar Gwaje-gwajen Likitanci (Medical Laboratory Science) da suka...
Tsohon Kwamishinan ‘Yan Sandan Najeriya, Muhammad Wakili, wanda aka fi sani da CP Singham, ya yi gargadin cewa kafa rundunar ‘yan sandan jihohi na iya mayar...
Akalla mutum takwas ne suka rasa rayukansu, yayin da wasu 17 suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya afku a kan babbar hanyar Funtua–Katsina,...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kogi ta kaddamar da bincike kan mutuwar wata malamar makaranta, Maryam Usman, wadda ake zargin ta rasa ranta bayan an kai mata...
Ƙungiyoyin masu buƙata ta musamman (PWDs) a Jihar Kano sun yaba da irin salon shugabancin Kwamishinan Yaɗa Labarai da Harkokin Cikin Gida na jihar, Ibrahim Abdullahi...
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa kuma shugaban hukumar gudanarwar FAAN, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya nesanta kansa da rahoton da ke cewa ya soki gwamnatin...
Kamfanin Sufurin Wutar Lantarki na Najeriya (TCN) ya sanar cewa za a samu katsewar wutar lantarki a wasu sassan Arewa a ranar Lahadi, 28 ga Yunin...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Ribas ta kama wani fasinja da ake zargi da safarar makami, bayan jami’anta sun gano wata ƙaramar bindiga da aka ɓoye a...
Ƙarancin wutar lantarki a Jihar Kano ya sa wasu matasa a unguwar Kwanar Ungogo suka fara sana’ar bayar da hayar Power Bank domin sauƙaƙa wa jama’a...
Shugabannin ƙungiyoyin ƙwadago a Jihar Kano sun sake jaddada aniyarsu ta mara wa gangamin Rajistar Masu Zaɓe Ta Dindindin (CVR) baya, tare da yin kira ga...