News
Ganduje Ya Nesanta Kansa Da Rahoton Da Aka Danganta Masa Kan Kudaden Gwamnatin Kano
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa kuma shugaban hukumar gudanarwar FAAN, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya nesanta kansa da rahoton da ke cewa ya soki gwamnatin jihar Kano kan yadda take kashe kudaden jama’a.
A wata sanarwa da shugaban ma’aikatansa, Comrade Muhammad Garba ya sanya wa hannu, Ganduje ya bayyana rahoton a matsayin na kage kuma mara tushe, yana mai cewa bai taba yin irin wannan hira ba.
Za’a fuskanci Katsewar Wutar Lantarki A Kano Da Wasu Jihohi A Ranar Lahadi
Ya bukaci jama’a da su yi watsi da rahoton, tare da bayyana cewa ana binciken wadanda suka kirkiri labarin domin daukar matakin doka a kansu.
-
News1 day ago
Ba Za Mu Yi Wa Kowa Rangwame Ba A Wajan Yaƙi Da Sha Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi Ba — Muhyi Magaji
-
News2 days ago
Ana Zargin Matar Aure Da Shaƙe ’Yar Kishiyarta Mai Shekara 3 Har Lahira
-
News7 days ago
KANO: Yara 24 Da Ake Tuhuma Da Laifi Sun Amfana Da Shirin Gyaran Tarbiya Maimakon Hukuncin Kotu A Watan Yuli
