Rundunar sojin ƙasan Najeriya ta bayyana cewa kimanin sojoji 104 ne aka nema aka rasa daga bataliya ta 162 da ke kan hanyar Mandara zuwa Buratai...
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya sanar da soke lasisin aiki na ƙananan bankuna na microfinance 46 a fadin ƙasar, wanda zai fara aiki daga ranar 1...
Shugaban riko na kwalejin koyon aikin noma ta tarayya dake nan Kano, wato na Federal College of Agricultural Produce Technology (FCAPT), Dr. Salisu Salisu, ya yabawa...
Shugaban Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Najeriya (NUJ), Kwamared Alhassan Yahya, ya buƙaci ‘yan jaridun yanar gizo da su ba da fifiko ga gaskiya, sahihancin labarai da...
Shugaban rukunin jami’o’in Maryam Abacha, MAAUN ya cika alkawarinsa, yayin da masu ruwa da tsaki ke yaba da gudummawarsa ga bunƙasa ilimi Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo,...
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta sanar da ƙwato tsabar kuɗi da suka kai Naira biliyan 38.66 tare da wasu manyan kadarori masu...
Kamfanin kera motoci na Ford da ke Amurka ya sake ɗaukar wasu daga cikin ƙwararrun injiniyoyinsa da ya sallama aiki, bayan da fasahar ƙirƙirarriyar basira (AI)...
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya buƙaci Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) da ta bayyana wa jama’a takardun shaidar...
Gwamnatin tarayya ta yi umarnin sauya tsarin karatu a Najeriya, sakamakon gano cewa fiye da yara miliyan 20 ƴan makarantar firamare sunabarin makarantar tun kafin su...
Hukumar gudanarwar Jami’ar Northwest University Kano (NWUK) ta amince da korar dalibai 34 daga jami’ar bayan samunsu da hannu a laifukan da suka shafi satar amsa...
Jigo a siyasar Najeriya, Buba Galadima, ya bayyana cewa kafa rundunar ‘yan sandan jihohi (State Police) ba zai zama mafita ga matsalar rashin tsaro da ƙasar...
Daga Abbas Ibrahim A kowace shekara ta zaɓe, jihohi kan fafata wajen ƙarfafa al’ummarsu su fito su yi rajistar Katin zaɓe, kasancewar rajistar ita ce matakin...
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta umarci Kwamitinta kan Harkokin Ƙananan Hukumomi da Masarautu da ya gudanar da bincike kan yadda ƙananan hukumomi 44 na jihar suka...
Ƙungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) ta yi barazanar ƙaddamar da yajin aiki na sai baba-ta-gani a jami’o’in jihohi 11, idan gwamnatocin jihohin da abin ya shafa ba...
Ana fargabar cewa aƙalla mutum 12 ne suka jikkata sakamakon wani rikici tsakanin manoma da makiyaya da ya auku a Ƙaramar Hukumar Warawa da ke Jihar...
Mutane biyu sun rasa rayukansu, yayin da mutum ɗaya ya jikkata bayan wasu tireloli biyu suka yi mummunan taho mu gama a kan titin Sagamu–Ikorodu Expressway...
Wata ƙungiya mai rajin samar da sauye-sauye da wayar da kan al’umma, Centre for Reform and Public Advocacy (CFRPA), ta shigar da ƙara a Babbar Kotun...
Kungiyar ci-gaban garin Falgore daji da ke ƙaramar hukumar Doguwa a Jihar Kano ta bayyana aniyarta ta farfaɗo da tattalin arzikin yankin ta hanyar ƙarfafa harkokin...
Gwamnatin tarayya ta amince da garambawul ga hukumar masu yi wa kasa hidima (NYSC), a wani mataki na kawo sauyi na farko tun bayan samar da...
Sama da ‘yan Najeriya 700 ne har yanzu ke makale a ƙasar Afirka ta Kudu, duk da cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da ware...