A Jihar Kano, wasu da ake zargin ‘yan fashin babur ne sun sare wa wani malami hannu a Karamar Hukumar Bunkure, yayin da yake kokarin kai...
Gwamnatin Tarayya ta yi gargaɗin cewa wasu yankuna a cikin jihohi 10 na Najeriya za su iya fuskantar ruwan sama kamar da bakin ƙwarya, lamarin da...
Wani hatsarin kwale-kwale da ya biyo bayan tasowar iska mai ƙarfi ya yi sanadin mutuwar mutum guda, yayin da wasu biyu suka tsira da raunuka a...
Masu amfani da wutar lantarki a jihohi bakwai — Filato, Gombe, Bauchi, Borno, Adamawa, Taraba da Yobe — za su fuskanci katsewar wuta na tsawon makonni...
Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta bai wa ma’aikatanta da ba na gaggawa ba da iyalansu umarnin ficewa daga ofishin jakadancinta da ke Abuja, babban birnin Nijeriya...
Daga Farfesa Shehu A. Goni Wata muhimmiyar tattaunawa na ƙara bayyana a Jihar Bauchi. Ba irin hayaniyar sauya sheƙa, haɗa kawance, ko lissafin rabon mulki da aka...
Rundunar ’yan sandan Jihar Akwa Ibom, ta cafke wasu ’yan ta’adda, maza da mata, waɗanda suke amfani da wata coci a matsayin maɓoyarsu. Kakakin rundunar, DSP...
Gwamnatin Tarayyar Najeriya, ta hannun Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Ƙasa (NEMA), tare da haɗin gwiwar Hukumar Kula da ‘Yan Ci-rani ta Duniya (IOM), sun...
Ƴanbindiga a Najeriya sun kashe aƙalla mutane 60 a hare-haren da suka kai a wasu kauyuka 10 na jihohin Kebbi da Neja a Arewa maso Yammacin...
Gwamnatin tarraya na ci gaba da shari’ar fiye da mutum 500 da ake zarginsu da hannu a hare-haren ‘yan ta-da-ƙayar-baya da suka janyo mutuwar dubban mutane,...
Gwamnan Jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya, ya sanar da rushe Majalisar Zartarwa ta jihar, a wani mataki da ke nuna sauyi a harkokin siyasar jihar. Gwamnan,...
Ƙasar Iran ta sake rufe mashigin ruwan Hormuz domin hana jiragen ruwa zirga zirga sakamkon ci gaba da hare haren da Isra’ila ke kai wa ƙasar...
Bayan kai ruwa rana na tsawon makwanni Iran ta amince da tsagaita wutar kwanaki 14 a yaƙin da ta ke gwabzawa da Amurka wanda aka faro...
Wata kotun majistare da ke zamanta a Kano ta umarci a tsare wata matar aure, Zayya Magaji, bisa zargin kashe ƙaramin ɗan mijinta ta hanyar ba...
Gwamnatin Jihar Filato ta sanar da sake sassauta dokar hana fita da ta sanya a baya a ƙaramar hukumar Jos ta Arewa, biyo bayan zaman lafiya...
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana aniyarsa ta amincewa da tsagaita wuta na tsawon mako biyu tsakanin Amurka da Iran, muddin Tehran ta amince ta buɗe...
Al’ummar garin Ayaga da ke mazabar Rogo Ruma a Ƙaramar Hukumar Rogo, Jihar Kano, sun roƙi gwamnatin jihar da ta gaggauta ceto Makarantar Firamare ta Ayaga,...
Dakarun Operation Enduring Peace da ke aikin kawar da ‘yanbindiga a tsakiyar Nijeriya sun kashe mutum biyar da ake zargin ‘yanta’adda ne tare da kama mutum...
Sheikh Abduljabbar Nasir Kabara, wanda aka yanke wa hukuncin kisa kan batanci ga Manzon Allah (SAW), ya shigar da sabon korafi yana neman a dauke shi...
Gwamnatin Tarayya ƙarƙashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta ware naira biliyan 135.22 domin shari’un zaɓe da abubuwan da ke biyo bayansu a cikin kasafin kuɗin...