Wata babbar mota ƙirar tirela ta yi ajalin wata jami’ar ’yan sanda da wani mutum a wani mummunan hatsari da ya afku a yankin Sabuwar Mile...
Rundunar ‘Ƴansandan Jihar Ogun State ta kama wata mata tare da mijinta bisa zargin satar jarirai a yankin Mowe, inda jami’ai suka yi nasarar ceto yara...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya ta sake gagarumin kamu na ƙwayoyin da darajarsu ta kai naira biliyan 480 tare da kama ƴan...
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya sanar da janyewarsa daga zaben fidda gwani na kujerar gwamna na jam’iyyar APC da aka shirya gudanarwa ranar Alhamis. Jaridar...
Mutane uku sun samu raunuka bayan wani sashe na Babban Masallacin Zariya da ake ci gaba da sake gininsa ya rufta a ranar Laraba yayin gudanar...
Kamfanin Maltina ya sake nuna jajircewarsa wajen tallafa wa harkar ilimi da cigaban matasa bayan ƙaddamar da wani gagarumin shiri na wayar da kan ɗalibai kan...
Wani jami’in ɗan sanda mai suna Sani S.O. da ke aiki a Ofishin ‘yan sanda na Hotoro a Jihar Kano, ya rasa ransa bayan wani rikicin...
A jihar Jigawa, wani mummunan hatsarin mota da ya faru da daddare ya yi Sanadiyyar mutuwar mutane bakwai, yayin da Shugaban Karamar Hukumar Kafin Hausa ya...
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya bayyana cewa wasu mutane daga Jihar Borno sun taɓa kai wa Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, rahoton ƙarya cewa yana...
Yayin da ya rage mako guda a yi Babbar Sallah, farashin raguna ya yi tashin gwauron zabo a sassa daban-daban na Babban Birnin Tarayya, Abuja. Dillalan...
Dan takarar Majalisar Jiha a Karamar Hukumar Tarauni, Hon. Sagir Wada Sinkin Mai Iyali, ya bayyana godiyarsa ga al’ummar Jihar Kano bisa yadda suke ci gaba...
Shugaban Hukumar Hisba ta Jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, ya yi kira ga ‘yan siyasa da masu ruwa da tsaki a Nijeriya da su gyara...
Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiyar Ingila Karon Farko Tun Bayan Shekara 22 Wannan na zuwa ne bayan da Manchester City ta yi 1-1 da Bournemouth a...
Mace mafi ƙanƙanta a duniya wacce ke yawo da taimakon keken guragu mai sarrafa kansa, Wildine Aumoithe, ta kafa tarihi wajen samar da damammaki a guraben...
Ministan cikin gida na Kenya ya ce mutane hudu sun mutu yayin da fiye da 30 sun jikkata, a tashin hankalin da ya barke a yajin...
Jami’an EFCC sun fara bincike kan wasu mutane biyu, Jamilu Shuaibu Waya da Usman Namadi, bisa zargin ƙin bayyana zunzurutun kuɗin ƙasar waje dala $461,600 a...
Rundunar ’yan sandan Jihar Kano ta ƙaddamar da wani sabon sashen yaƙi da manyan laifuka irin su fashi da makami, garkuwa da mutane da kuma ƙwacen...
Wata tankar mai ta hallaka wata mata mai suna Maryam Shuaibu da jikanta mai kimanin shekara 10 bayan da ta kutsa cikin gidansu da ke yankin...
Yayin da watan Zul-Hijjah ke gabatowa, masana addinin Musulunci na kara jan hankalin al’umma game da falalar kwanaki goma na farko na wannan wata mai albarka,...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya gargaɗi tsohon ubangidansa na siyasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da ya ja girmansa ko kuma ya soma mayar masa...