Layya ibada Sunnah ce ta wajibi akan mutanen kowane gida daga cikin gidajen musulmi. Allah ya umurce annabin sa Muhammad (SAW) da jama’ar wannan al’uma da...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Ogun ta kama wani mutum bisa zarginsa da yada wani faifan bidiyo na harin ‘yan bindiga na karya a shafukan sada...
A da, mata da dama a Arewacin Najeriya kan yi kiwon kaji ne domin biyan bukatun gida kawai, amma a yanzu sana’ar ta koma wata babbar...
Aƙalla mutum 12 ne suka rasa rayukansu bayan wani mummunan hatsarin mota da ya afku a yankin Gidan Mutum Daya da ke kan hanyar Kano zuwa...
Babbar Kotun Jihar Kano ta yanke wa wasu matasa biyu hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samunsu da laifin kashe wani matashi sakamakon rikicin da ya...
Gidauniyar Fistula Foundation ta bayyana damuwarta kan yadda wasu iyaye da masu kula da marasa lafiya ke hana mata masu fama da lalurar yoyon fitsari zuwa...
Ranar Arafa na daga cikin ranaku mafiya daraja a Musulunci, kasancewarta daya daga cikin kwanaki goma na farkon watan Zulhijja da Annabi Muhammad (SAW) ya bayyana...
DAGA MUSA ABDULLAHI SUFI A daidai lokacin da nahiyar Afirka ke neman shugabanni masu hangen nesa da za su kawo sauyi a fannonin ilimi, kirkire-kirkire,...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Katsina ta kama wasu mutum bakwai da ake zargi da hannu wajen garkuwa da wani yaro mai shekara takwas a cikin birnin...
Wani Alƙalin Babbar Kotun Tarayya da ke Kano, Justice Mohammed Nasir Yunusa, ya rasu bayan ya faɗi a falonsa a ranar Alhamis da yamma. Rahotanni sun...
Fitaccen malamin Musulunci a Najeriya, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi, ya bayyana cewa ba shi da wata alaƙa da duk wasu bayanai ko bidiyoyi da ake yaɗawa...
Rundunar ’yan sanda a Jihar Bauchi ta sanar cewa ta fara bincike kan wani matashi da ake zargin ya kashe kakansa mai shekara 70 da wuƙa...
Wani al’amari mai tayar da hankali ya faru a Abuja bayan da wani ɗan kasuwa mai suna Mista Adimike Godwin ya rasa ransa sakamakon wani rikici...
An shirya gudanar da taron haɗuwar tsofaffin ɗaliban makarantar Aminu Kano Community Commercial College (AKCCC) karo na huɗu domin ƙarfafa zumunci da haɗin kai a tsakanin...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Bauchi ta kama wani mutum mai shekara 58 bisa zargin satar raguna 18 a cikin garin Bauchi. Mai magana da yawun rundunar,...
Fadar shugaban ƙasa ta yi fatali da rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu na shirin...
Wata matashiya da ke koyon tuƙi ta murƙushe wasu yara uku ’yan gida ɗaya bayan da mota ta kutsa cikin gidansu a yankin Ogbunabali da ke...
Jami’an ’yan sandan ƙasar Ghana sun cafke wata matashiya mai suna Mahama Aminat bisa zargin yi wa shugaban ƙasar, John Dramani Mahama, barazana tare da tunzura...
Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun yi wa wasu ’yan kasuwar raguna daga Karamar Hukumar Ajingi ta Jihar Kano fashi, inda suka kwace musu...
Rundunar ’Yansandan Jihar Kano ta sanar da kama mutane 248 da ake zargi da hannu cikin aikata laifuka daban-daban a fadin jihar, biyo bayan wani samame...