Asusun Bayar da Lamunin Karatu na Ƙasa (NELFUND) ya karyata rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa ya dakatar da biyan alawus na kula...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Yobe ta kama mutane 14 da ake zargi da safarar da kuma sayar da miyagun ƙwayoyi, bayan wani samame da jami’anta suka...
Dakarun sojin Nijeriya sun kashe masu garkuwa da mutane da satar shanu fiye da 300 a jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin ƙasar a wannan...
Daga Abba Anwar Mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Murtala Sule Garo, ya wakilci Gwamna Abba Kabir Yusuf a Babban Taron Tsaro na Arewacin Najeriya da aka...
Rikicin da ya shafi bayar da shaidar zama ɗan ƙasa a Ƙaramar Hukumar Jos North ta Jihar Filato ya ɗauki sabon salo, bayan da Majalisar Sarakunan...
Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS) ta kama wani mutum da ake zargi da safarar dabbobin daji ba bisa ka’ida ba, tare da ceto wani jaririn Gwaggon...
Gwamnatin Najeriya ta sanar da ceto ɗalibai da malamansu da aka sace a makarantu uku na jihar Oyo ta kudancin Najeriya, fiye da kwanaki 50 da...
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya tabbatar da sake zaɓar Mataimakinsa, Kashim Shettima, a matsayin abokin takararsa a zaɓen shekarar 2027 a ƙarƙashin jam’iyyar APC. Jam’iyyar...
A matsayin taron da aka gabatar a matsayin wata muhimmiyar dama ta tattauna makomar kafafen yaɗa labarai, shugabanci nagari da tabbatar da riƙon amana a Arewacin...
Mutum ɗaya ya rasu, yayin da wasu huɗu suka jikkata bayan wani gini ya rushe a titin Sultan da ke unguwar Nasarawa GRA a birnin Kano,...
Jami’ar Maryam Abacha American University of Nigeria (MAAUN) ta bayyana cewa ba ta da wata alaƙa da wani tsohon malami Dr Nasa’i Gwadabe, da ake alaƙanta...
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya aike wa Majalisar Dattawa da ƙudirin dokar gyaran Hukumar Kula da Manyan Makarantun Sakandare ta Ƙasa (NSSEC) na shekarar 2026,...
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Maitama da ke birnin tarayya Abuja ta bayar da umarnin tsare tsohon shugaban Kotun Ɗa’ar Ma’aikata, Danladi Umar, a...
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal, ya bayyana cewa ya ki amincewa ya biya kudin fansa har naira miliyan 300 da masu garkuwa da mutane su ka...
Aƙalla mutum biyar ne suka rasa rayukansu sakamakon wata gagarumar zaftarewar ƙasa da ta afku a yankin Wayanad da ke Jihar Kerala ta ƙasar Indiya, bayan...
Iyalan marigayi Alhaji Garba Mai Gishiri PZ da kuma iyalan Alhaji Sulaiman Isah Sankara sun gayyaci ‘yan uwa, abokai da daukacin al’umma domin halartar auren ‘ya’yansu,...
Wani shugaban makarantar sakandare a Jihar Kano, Mu’azam Aminu Gezawa, ya yi gargaɗi ga ɗaliban da ke shirin kammala karatun sakandare da su guji gudanar da...
Hedkwatar rundunar “Operation Haɗin Kai” a Nijeriya ta ce wasu mutane shida da ake zargi mayakan ISWAP ne, tare da iyalansu, sun miƙa wuya ga dakarun...
Ɗalibai guda uku na Jami’ar Gwamnatin Tarayya ne aka ruwaito cewa ƴan bandiga sun sace su a jihar Nasarawa, duk da cewa jami’an rundunar ƴan sanda...
Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Jihar Jigawa (SEMA) ta ce mutum bakwai sun rasu, yayin da mutum 5,403 suka shiga cikin mawuyacin Hali sakamakon guguwar...