Gwamnatin Tarayya ta gargaɗi al’ummomin da ke zaune a jihohi sama da 30 da Babban Birnin Tarayya (FCT) kan yiwuwar fuskantar ambaliya, sakamakon mamakon ruwan sama...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Neja ta tabbatar da mutuwar mutane 18 sakamakon rikicin da ya ɓarke tsakanin manoma da makiyaya a wasu ƙauyuka da ke Ƙaramar...
Dakarun soji a sassan Najeriya sun kashe ƴan ta’adda dubu 1,597 tare da ceto mutane dubu 1,516 da aka yi garkuwa dasu cikin watanni shida na...
Jami’an Rundunar ’Yan Sandan Najeriya sun kama wani mutum mai suna Sunday Onome bisa zargin safarar yara, bayan ya amsa cewa ya sayar da ɗan abokinsa...
Mai Martaba Sarkin Gaya, Dakta Ali Ibrahim Abdulkadir, ya yi kira ga al’ummar Masarautar Gaya da su rungumi rajistar katin zaɓe tare da tabbatar da mallakarsa,...
Gwamnatin Amurka ta sanar da janye mafi yawan dakarunta da ta tura Najeriya domin taimakawa a yaƙi da ƙungiyoyin ta’addanci a yankin Tafkin Chadi. Sanarwar ta...
Al’ummar unguwar Badawa, da ke yankin Unguwar Gaya a Jihar Kano, sun shiga cikin firgici da alhini bayan da aka tsinci gawar wani matashi da ba...
Tsohon Shugaban Ƙasa, Cif Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa har yanzu akwai wasu daga cikin matsalolin da suka haddasa yaƙin basasar Najeriya na tsakanin shekarun 1967...
Ministan ci gaban matasa, Ayodele Olawande, ya bayyana cewa har yanzu gwamnatin tarayya ba ta amince da maye gurbin kayan masu yi wa ƙasa hidima na...
Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta cafke wasu jami’an Hukumar Tsaro da Kariya ta Fararen Hula (NSCDC) biyu da wani jami’in Hukumar Kula da Gidajen Gyaran...
Daruruwan ‘yan ƙasa da suka cancanci kaɗa ƙuri’a sun halarci shirin Rijistar Katin Zaɓe ta Dindindin (CVR) na kwanaki biyu da aka gudanar a Kwalejin Noma...
Wata ƙungiyar farar hula mai suna One Kano Agenda (OKA) ta buƙaci Majalisar Dokokin Jihar Kano da ta gudanar da bincike kan tsohon Mataimakin...
Hedkwatar Tsaron Nijeriyar ta ce dakarunta sun kashe ’yanta’adda 662 da sauran gungun masu laifi, sun kama mutane 1,084 da ake zargi, kuma sun ceto mutane...
Wani babban likita a Jihar Kano ya rasu cikin rashin zato bayan ya fadi a sume mintuna 15 kacal da isarsa Arewa Surgery Hospital da ke...
Wata mota ƙirar Sharon ta faɗa cikin kogin da ke ƙarƙashin gadar Mayo-Ine a garin Ngurore, Jihar Adamawa, a wani hatsari da ya faru da tsakar...
Ana zargin Prince Adeniyi Adeyemi Matthew da ƙirƙirar wata hukuma mai suna Presidential Foreign Intervention Promotion Council (PFIPC) tare da naɗa kansa a matsayin Darakta Janara...
Wani masanin harkokin lantarki kuma mai wayar da kan jama’a kan amfani da kayayyakin wutar lantarki, Patrick Okoye, ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su...
Akalla mutum 1,028 suka mutu sakamakon zafi a Spain yayin da kasar ke fama da tsananin zafi da ba taba fuskantar irinsa ba tsakanin watan Janairu...
Jami’an DSS sun kama akalla mutum biyar da ke aiki tare da tsohon Karamin Ministan Albarkatun Man Fetur, Timipre Sylva, bisa zargin ɓoye bayanan da za...
Iyalan mafarauta 16 ‘yan asalin Jihar Kano da aka kashe a garin Uromi na Jihar Edo a watan Maris na shekarar 2025 sun bayyana damuwarsu kan...