Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma tsohon Sanata, Ibrahim Shekarau, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP a hukumance. A wata wasiƙar murabus da ya aike a...
Mutane uku, ciki har da wani karamin yaro, sun mutu a wani hatsarin motar Tifa da ya afku a titin Abeokuta–Sagamu a jihar Ogun da ke...
Daga Abba Anwar Ba wai maganar Mubahala ba, dan a waje na wannan abin ba shi da wannan matsayin a rayuwata. Duk da haka zan ce,...
Hukumar kula da zana jarrabawar shiga jami’a ta Nijeriya, JAMB ta sanar a ranar Jumma’a cewa an kama wasu ɗalibai biyu da wasu iyaye kan zargin...
Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta sun kama wasu manyan makamai da kayayyakin da ake zargin na ƙera bama-bamai ne, a wani samame da suka kai...
Hukumar kiyaye afkuwar haddura ta kasa FRSC reshen jihar Kano ta tabbatar da mutuwar mutane hudu tare da jikkata wasu 53 a wasu hadarra daban-daban a...
Masarautar Hadejia ta sanar da shirinta na gudanar da babban taron tunawa da cika shekaru 120 da yaƙin da al’ummar Hadejia suka yi da Turawan mulkin...
Al’ummar da kuma ‘yan jarida a jihar Kano na jimamin rasuwar fitaccen ɗan jarida da ya shahara wajen rahotannin kotu da laifuka, Balarabe Nazeephy, wanda aka...
Daga Abba Anwar Da farkon farawa dai kowa ya san cewa Maigirma Hafizu Kawu, tsohon dan majalisar tarayya daga karamar hukumar Tarauni, ba matsoraci ba...
Kamfanin sadarwa na MTN Nijeriya ya sanar da dakatar da tsarin bayar da rancen kati da data, wato Xtratime, na ɗan lokaci bayan sabbin ƙa’idoji da...
A Najeriya, wasu jiragen sama guda biyu sun fuskanci matsalar karo da tsuntsaye a ranakun Talata da Laraba, lamarin da ya tilasta musu saukar gaggawa a...
Wani mai buga bulo ya riga mu gidan gaskiya bayan da wani da ake zargin ɗan daba ne, wanda aka fi sani da Aboy, ya daɓa...
A cikin shekaru 12 da suka gabata, rundunar sojin Najeriya ta ƙara dogaro da hare-haren jiragen yaƙi na sama wajen yaƙi da ‘yan ta’adda da ‘yan...
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandare ta ƙasa (JAMB) ta bayyana cikakken shirinta na gudanar da jarabawar UTME ta shekarar 2026, inda ta...
Akalla dalibai 10 ne fargabar ’yan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibai a hanyarsu da zuwa zama Jarabawar shiga manyan makarantu, JAMB. sace a kan hanyar...
Rundunar Sojan Najeriya ta sanar da samun nasara a wani samame da dakarunta suka kai kan maboyar ‘yan bindiga a jihar Bauchi, a wani bangare na...
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA) ta kama wasu ma’aurata a ƙauyen Takut da ke ƙaramar hukumar Lapai, bisa zargin safarar...
Wata likita mai suna Ere Ogbachi ta mutu bayan ta haifi ƴan-uku a Jihar Bayelsa. Jaridar Punch ta rawaito cewa bayan ta haihu lafiya a asibitin...
Rundunar ’yan sandan Jihar Kano ta ce ta cafke wasu matasa biyu da ake zargi da damfarar sama da mutum 500 ta hanyar kiran waya, inda...
Wani mutum ya rasa ransa a wani mummunan haɗarin mota da ya faru a mahaɗar Immigration Junction da ke Agu Awka, a kan titin Awka zuwa...