Fitowar Dakta Chibuzo Okereke a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na Jam’iyyar Labour a zaɓen shekarar 2027 ta sake jawo muhawara kan makomar siyasa da shugabanci...
Daga Munir Ibrahim A siyasa, kalmomi na da matuƙar muhimmanci. Abubuwan da shugabanni da masu neman madafun iko ke furtawa kan ci gaba da kasancewa cikin...
Tsohon gwamnan Jihar Anambra kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC 2027 Peter Obi, ya taɓa bayyana cewa bai yarda da matakin gwamnatin tarayya na...
Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Ƙasa (NEMA) ta yi gargaɗin cewa yankuna 178 da ke cikin ƙananan hukumomi 28 na Jihar Kano na iya fuskantar...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kaduna ta kama wata amarya bisa zargin kashe uwargidan mijinta bayan wata takaddama da ake zargin ta samo asali daga rabon naman...
Rundunar Tsaro ta Sibil Difens ta Kasa (NSCDC) reshen Jihar Kano ta sallami jami’an sa-kai guda biyar daga aiki bisa laifin rashin da’a, rashin ƙwarewa da...
A yau, mutane da dama na kallon Jam’iyyar Labour Party a matsayin wata jam’iyya ta siyasa da wasu ’yan siyasa suka yi amfani da ita wajen...
A ranar 21 ga Satumba, 1978, Najeriya ta shiga wani sabon babi a tarihinta bayan shugaban mulkin soja na lokacin, Olusegun Obasanjo, ya sanar da ɗage...
Babbar Kotun Jihar Delta da ke zamanta a Asaba an gurfanar da wasu jami’an ’yan sanda biyar da ake zargi da hannu a mutuwar Wani matashin...
Aƙalla mutum 17 ne suka rasa rayukansu, ciki har da masu yawon Sallah bakwai, bayan wasu mahara sun kai hari ƙauyen Dangulbi da ke Ƙaramar Hukumar...
Wani mutum ya rasa ransa, yayin da wasu mutum uku suka jikkata a wani hatsarin Adaidaita Sahu da ya afku a titin Haske da ke kusa...
An samu tashin hankali a Ƙaramar Hukumar Ungogo da ke Jihar Kano bayan wasu matasa sun kona fastocin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Peter...
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya dakatar da wasu hadimansa huɗu daga gudanar da ayyukansu har sai an kammala wasu matakai da gwamnatin jihar ke...
Al’ummar kafafen yaɗa labarai a Jihar Kano sun shiga jimami bayan rasuwar Hajiya Hadiza, fitacciyar mai sana’ar sayar da abinci a harabar Cibiyar ‘Yan Jarida (Press...
Mazauna Unguwar Afghanistan da ke Mazabar Garko a Ƙaramar Hukumar Akko ta Jihar Gombe sun bayyana damuwa kan rashin ingantacciyar hanya da gada, lamarin da suka...
DAGA ABDULKARIM IBRAHIM A daidai lokacin da ake yawan jin rahotannin almundahana da karkatar da dukiyar jama’a daga wasu masu rike da mukaman gwamnati, wani mataki...
Yayin da shirye-shiryen babban zaɓen shekarar 2027 ke ƙara ɗaukar zafi a Najeriya, alamu na nuna cewa yankin Kudancin ƙasar ne ya mamaye fagen neman kujerar...
Ƙungiyar Malaman Makarantu ta Najeriya (NUT) ta yi gargaɗin cewa za ta iya rufe makarantu a faɗin ƙasar nan idan har aka ci gaba da kai...
A ranar 23 ga watan Agustan shekarar 1978, gwamnatin mulkin soja ta Tarayyar Najeriya ƙarƙashin jagorancin Janar Olusegun Obasanjo ta sauke fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh...
Ƙungiyar Daliban Jami’ar Fasaha ta Tarayya da ke Owerri (FUTO) a Jihar Imo ta sanar da dakatar da dukkan harkokin karatu na tsawon mako guda bayan...