Gidauniyar Dr. Abubakar Bukola Saraki za ta fara raba dafaffen abinci ga masu azumi a lokacin shan ruwa wanda ta saba yi duk shekara a jihohi...
Jami’an Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Nijeriya (NDLEA) sun kama wani tsohon kansila da ya yi wa’adin mulki biyu a Jihar Legas tare...
Dakarun sojin Najeriya sun yi nasarar kashe ‘yan bindiga 45 a wani kazamin bata-kashi da suka yi a karamar hukumar Danmusa ta jihar Katsina. Sai...
DAGA KWAMARED ABBAS IBRAHIM Bayan watanni na rikicin siyasa da shari’a, alamu na nuna cewa Jam’iyyar Labour Party (LP) na komawa karkashin ikon asalin masu kafa...
Daga Abdullahi Yusuf tare da haɗin gwiwar Abbas Ibrahim, Mohammed Kabir Yau,Salisu Ibrahim Fagge , Mustapha Muhammad da Kabiru Fulatan Kimanin sau biyu Gobara ta...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da tura jakadu da manyan kwamishinoni 65 domin wakiltar Nijeriya a ƙasashe daban-daban da kuma Majalisar Ɗinkin Duniya. Sanarwar...
An kama wani mutum mai shekaru 43 a duniya a garin Sepeteri na Jihar Oyo, bisa zargin kashe babban yayansa, Mustapha Amidu, bayan ya yi zargin...
Gwamnatin Jihar Kano ta ƙarƙashin Ma’aikatar Jin Кai da Rage Talauci ta kai tallafi ga al’ummar da gobara ta shafa a garin Zago da ke Кaramar...
Kamfanin Maltina ya bayyana cewa zai samar da ayyukan yi ga manoma sama da 20,000 a Jihar Jigawa nan da shekarar 2030, a wani sabon shiri...
Mahukunta a Jamhuriyar Nijar sun sanar da haramta fitar da dabbobi zuwa kasashen ketare, a wani mataki da gwamnatin kasar ta ce an dauka domin rage...
Jami’an tsaro a ƙasar Ghana sun kama jami’an gwamnati guda tara bisa zargin hannu a wani lamari da ya shafi kwantena mai ɗauke da dimbin kwayoyin...
Rundunar ƴansandan Jihar Kano ta sanar da kama wani mutum da ake zargi da yaɗa saƙonnin bidiyo da murya masu tayar da hankali da ka iya...
Gwamnatin Jihar Lagos ta kama mutane 275 a sassa daban-daban na jihar saboda yin bahaya a waje, duk da cewa akwai bandakunan jama’a da Gwamnatin ta...
Gwamnatin tarayya ta sanya wa’adin shekaru shida kafin kafa manyan makarantu a fadin kasar nan. Da yake yiwa manema labarai jawabi bayan taron majalisar zartarwa ta...
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2023 kuma tsohon gwamnan Jihar Anambra, Peter Obi, ya bayyana cewa matsalar talauci da Najeriya ke fama da ita...
Babban Hafsan Sojin Ƙasa na Najeriya (COAS), Laftanar Janar Waidi Shaibu, ya bayyana cewa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da ɗaukar sabbin sojoji sama...
Jami’an tsaro sun dakile wani yunƙurin garkuwa da mutane a ƙauyen Rantan da ke Ƙaramar Hukumar Bebeji a Jihar Kano, inda suka ceto mutum biyu, yayin...
Fadar Gwamnatin Amruka ta bukaci ma’aikatan offisoshin jakadancin ta da aikin su ba shi da wani muhimmanci su gaggauta barin ƙasashe shida na yankin Gabas ta...
Jami’an Nigeria Security and Civil Defence Corps (NSCDC) reshen Jihar Kano sun kama wani mutum da ake zargi da safarar makamai ba bisa ka’ida ba, yayin...
Rundunar ’yansandan Jihar Oyo a kudu maso yammacin Najeriya ta sanar da kama wani mutum mai shekaru 43 bisa zargin hallaka babban ɗan’uwansa, bayan ya yi...