Connect with us

Sports

 Man City Za Ta Karbi Bakuncin Liverpool A Gasar Firimiyar Ingila

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

Kungiyar kwallon kafa ta Manchester City mai rike da kofin Firimiya Lig na kasar Ingila za ta karbi bakuncin kungiyar Liverpool a filin wasa na Etihad Stadium dake birnin Manchester.

City ita ce a matsayi na daya akan teburin Firimiya Lig na bana,yayin da Liverpool ke bi mata a matsayi na biyu.

Advertisement

Emiefiele Ya Lalata CBN Kafin Ya Barta-Gwamnan CBN Cardoso

Akwai yiwuwar zakaran dan wasan Manchester City Erling Haaland ya buga wasan duk da cewar ya samu rauni a kafarsa yayin da yake wakiltar kasar Norway a wasannin kasa da kasa.

Kungiyoyin biyu sun hadu sau 192 a tarihi,inda Liverpool ta samu nasara a wasanni 94 aka yi canjaras 51 sai kuma Manchester City ta samu nasara sau 47.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending