News
An Fara Tattaunawa Tsakanin Amurka da Iran A Pakistan
Rahotonni daga Islamabad, babban birnin Pakistan na cewa an fara tattaunawar yarjejeniyar kawo ƙarshen yaƙin Iran da Amurka.
Ana tattaunawar ne bisa jagorancin Pakistan mai shiga tsakani.
Takara a ADC: An Kayyade Shekaru 55 a Matsayin Iyaka Ga ‘Yan Siyasa —Nafi’u Bala
Ƙasashen biyu sun aike da tawagar wakilai da suka ƙunshi ƙwararren masana diplomasiyya da siyasar duniya.
Ana sa ran tattauanwar ta haifar da yarjejeniyar dindindin ta kawo ƙarshen yaƙin.
Advertisements
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
