Connect with us

News

An Fara Tattaunawa Tsakanin Amurka da Iran A Pakistan

Published

on

5a2a6960 9bc7 4226 954b 1897b5d19e7b.jpg

Rahotonni daga Islamabad, babban birnin Pakistan na cewa an fara tattaunawar yarjejeniyar kawo ƙarshen yaƙin Iran da Amurka.

Ana tattaunawar ne bisa jagorancin Pakistan mai shiga tsakani.

Advertisement

Takara a ADC: An Kayyade Shekaru 55 a Matsayin Iyaka Ga ‘Yan Siyasa —Nafi’u Bala

Ƙasashen biyu sun aike da tawagar wakilai da suka ƙunshi ƙwararren masana diplomasiyya da siyasar duniya.

Advertisement

Ana sa ran tattauanwar ta haifar da yarjejeniyar dindindin ta kawo ƙarshen yaƙin.

 

Advertisement

BBC HAUSA

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending