Connect with us

News

Za A Turawa Shugaba Tinubu Kudurin Kafa Hukumar Kula Da Arewa Maso Yamma 

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Barau Jibrin dai shi ya dau nauyin kudurin wanda Majalisar Dattawa da Wakilai suka amince da shi don kawo dauki ga magance kalubalen da ke addabar yankin na tsaro.

Advertisement

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Jibrin Barau, ya ce nan ba da dadewa za a turawa Shugaba Tinubu kudurin kafa hukumar kula da raya arewa maso yamma.

Yar Maƙwabta :An Gurfanar Da Faston Da Ya Yi Lalata Da Yarinya ‘Yar Shekara 10 A Kotu

Barau Jibrin dai shi ya dau nauyin kudurin wanda Majalisar Dattawa da Wakilai suka amince da shi don kawo dauki ga magance kalubalen da ke addabar yankin na tsaro.

Advertisement

Jihohn yankin 7 sun hada da Kaduna, Katsina, Kebbi, Kano, Jigawa, Sokoto da kuma Zamfara.

An ruwaito Barau Jibrin na nuna kwarin guiwar cewa shugaba Tinubu zai amince da kudurin inda ya godewa majalisun biyu don marawa kudurin baya.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending