Connect with us

News

Ƴan ta’adda sun fara tuntuɓar iyalan fasinjojin jirgin ƙasa da su kai garkuwa da su

Published

on

Daga Muhammad Muhammad zahraddin

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Ƴan ta’adda da su ka kai hari kan jirgin ƙasa a kan hanyar sa ta zuwa Kaduna da ga Abuja a ranar Litinin sun fara tuntuɓar iyalan fasinjojin da su ka yi garkuwa da su.

Iyalin wani da ga cikin fasinjojin da ya ke hannun ƴan ta’addan, mai suna Abdullahi, sun ce ƴan fashin dajin sun tuntube su ta wayar salula kuma sun ce musu su shirya biyan kuɗin fansa.

Advertisement

Punch ta rawaito cewa wani Jibreel Khalil, ɗan uwan Abdullahi ɗin ya ce duk da ba su fadi nawa za a basu ba, amma dai ƴan ta’addan sun kira sun kuma ce yana hannun su sannan a shirya biyan kuɗaɗen fansa.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending